Labaran Duniya
A jiya Laraba ne 19 ga watan Agusta daliban jami'a a jihar Kwara suka fara gabatar da zanga-zanga, inda suka bukaci gwamnati ta bude makarantu jami'a a jihar...
Kasar Birtaniya ta bayyana cewa za ta cigaba da sanya ido sosai akan hukuncin kisan da kotun shari'a ta yankewa mawakin nan dan jihar Kano Yahaya Sharif-Aminu
Shugaban kasa Muhammadu Buhari da Sarki Salman bin Abdulaziz sun tattauna yadda za a karfafa alaka tsakanin kasashen biyu masu arzikin man fetur don ci gabansu.
Kotun Ingila ta yanke wa Abdulrahman Bashir, Shugaban kamfanin gidan mai da gas na Rahamaniyya hukunin daurin watanni 10 a gidan kurkuku saboda saba umurninta.
A halin yanzu, NBS ta ce kaya su na kara tsada babu kaukautawa. Kayan abinci da masarufi sun yi tsadar tashin hankali a Jihohin Arewa irinsu Bauchi da Sokoto.
Ganin a karon farko tun 2007, Barcelona ta kammala kaka babu kofi ko na shan ruwa, game da ragargazar Bayern Munich, Barce za ta sallami Koci ta nada wani.
A wajen wani taro a Landan, daga hada-ido da tsohon Shugaban kasa, ta zama Hadimar Janar Olusegun Obasanjo, wata Budurwa ta zama Mai ba Obasanjo shawarwari.
Idan aka yi wasa , tattalin arzikin Najeriya zai sake sukurkucewa a karo na biyu. Ministan tattali ya ce wani matsin tattalin arzikin kasa ya na jiran kasar.
Zanga-zangar batanci ga fiyayyen halitta Annabi Muhammadu da Musulmi suka gudanar ya yi sanadiyar mutuwar wasu mutum uku tare da jikkata da dama a kasar Indiya.
Labaran Duniya
Samu kari