Kwankwasiyya
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya baro Birtaniya domin karban Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyyar APC bayan ya bar NNPP.
Gwamnatin Kano ta cewa nasara a siyasar jihar ta dogara ne da aiki tukuru ba wani abu ba, ta jawo aya da hadisi kan nasarar Abba Kabir bayan rabuwa da Kwankwaso.
Ministan sufurin jiragen saman Najeriya, Festus Keyamo ya bayyana cewa Sanata Rabiu Kwankwaso yana cikin mawuyacin hali a siyasar Najeriya bayan Abba ya rabu da shi.
A labarin nan, za a cewa jigo a jam'iyyar APC, Hon Aminu Aliyu Tiga ya bayyana dalilan da suka sa ya sauya sheka zuwa tsagin Kwankwasiyya na NNPP.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shaida wa magoya baya dalilin da Kwankwasiyya ke ci gaba da yin karfi duk da ƙalubalen siyasa iri-iri.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin Abba Kabir Yusuf, Mukhtar Abdullahi Asad ya sanar da ajiye duk wata siyasar jam'iyya bayan Gwamna ya bar NNPP.
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana ranar 23 ga watan Janairu, ta kowace shekara a matsayin ranar butulci ta duniya.
Kwamishinan Harkokin Jin Kai na Kano, Adamu Aliyu Kibiya, ya jaddada biyayyarsa ga NNPP da Rabiu Kwankwaso, duk da ficewar Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Mambobi 22 na Majalisar dokokin jihar Kano sun bi Gwamna Abba Kabir Yusuf, suk sanar da ficewarsu daga jam'iyyar NNPP ciki har da kakakin majalisa.
Kwankwasiyya
Samu kari