Kwankwasiyya
Sanata Rufai Hanga ya yi murabus daga jam'iyyar NDC, yana mai cewa zai mayar da hankali kan wasu harkokinsa. Ya roki jam'iyyar ta cire sunan shi daga rajistarta.
Rabiu Kwankwaso ya karɓi masu sauya sheƙa daga APC zuwa NDC a Kano, ya tabbatar musu da adalci da matsayi mai kyau, yayin da jam'iyyar ke ƙara faɗaɗa tasirinta.
Rabiu Musa Kwankwaso ya yi alhinin rasuwar fitaccen mawaki Muhammadu Buhari (Kosan Waka), ya yabawa gudunmawarsa tare da yi masa addu'ar samun Aljannatul Firdaus.
Wasu shugabannin kabilar Igbo sun goyi bayan alkawarin Peter Obi na wa’adi ɗaya, yayin da wasu ke ganin yarjejeniyar ba ta amfani Kudu maso Gabas.
A labarin nan, za a ji yadda wata kungiya mai goyon bayan Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, KNN ta yi martani ga Gwamnan APC a jihar Imo Hope Uzodinma.
A labarin nan, za a ji Ladipo Johnson, makusancin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya ce an sanar da Peter Obi halin da tafiyar OK movement kenciki na rikici da ya taso.
A labarin nan, za a ji Injiniya Ibrahim Abdullahi Karaye ya yi mamakin yadda gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kori wasu ma'aikata saboda suna da alaka da Kwankwasiyya.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta yi zargin NNPP na neman mafaka, ta fara kokarin hada kai a goyawa takarar Obo da Kwankwaso baya a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta NDC ta bayyana yadda aka so tsayar da Mustapha Kwankwaso takara amma daga baya aka hakura aka ba Kwamred.
Kwankwasiyya
Samu kari