Kwankwasiyya
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal ya yi hasashen cewa tikitin Peter Obi da Rabiu Kwankwaso na iya samun damar lashe zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Gwamnatin Kano ta sanar da shirin biyan ma'abota kaddarori fiye da 1,400 diyyar kudade tare da ba su filaye kyauta sakamakon shafar gidajensu da ginin hanyoyi ya yi!
Hon. Muhammad Rabi’u Bakin Zuwo ya zargi Rabiu Kwankwaso da karfa-karfa, kuma nan gaba kaɗan za a saki cikakkun sunayen ‘yan takarkarun jam’iyyar NDC na Jihar Kano.
Watakila sai inda karfin shugabannin APC ya kare wajen karya kashin bayan jam'iyyar NDC a Kano. Jam'iyyar tana zarwacin Kabiru Gaya da Rufai Sani Hanga.
A labarin nan, za a ji irin martanin da masoya Bola Tinubu su ka yi wa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso game da cewa tikitin Muslim-Muslim matsala ce.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi fatali da kalaman da 'dan takarar mataimakin shugaban kasa a NDC ya yi.
Hadimin gwamnan Kano, Sunusi Bature, ya zargi Buba Galadima da haddasa koma bayan siyasar Rabiu Kwankwaso tare da bayyana dalilansa gabanin zaben 2027.
Shugaban APC na ƙasa, Nentawe Yilwatda, ya kai ziyarar Sanata Kabiru Gaya a Kano domin tattauna haɗin kai, yayin da babu wata sanarwa da ke nuna Gaya zai koma APC.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya hango yadda tikitin Muslim-Muslim zai yi wa takarar Bola Tinubu mummunar illa a 2027.
Kwankwasiyya
Samu kari