Kwankwasiyya
Sakon taya tsohon gwamnan jihar Kano, Dr Rabiu Musa Kwankwaso murnar zagoyowar ranar haihuwarsa da gwamnan Kano mai ci yanzu, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya wallafa a jaridu ya janyo mahawarra tsakanin magoya bayan 'yan siyasan biyu
Yanzu haka dai gidauniyar Kwankwasiyya tana ta faman shirye-shirye a jihar Katsina domin daukar nauyin 'ya'yan talakawa marasa galihu wajen ba su ingantaccen ilimi. Gidauniyar ta dauki wannan kuduri ne domin ganin ta ingantan...
A kusan karon farko biki ya hada Kwankwaso da Jigon APC da wani Babban Gwamnan APC da Tsohon Sanata Kwankwaso inda Gwamnan ya rungume Kwankwaso a gidan biki a Legas.
Abin da Jastis Shamaki ta fada ya wanke Gawuna da Sulen-Garo daga zargin da ake yi musu na yaga sakamakon zaben mazabar Gama, lamarin da yasa har jami'an 'yan sanda suka kama su a daren ranar 10 ga watan Maris. "Takardun sakamakon
Kungiyar addinin musulunci ta Izalatil Bid'ah wa Iqamatis Sunnah dake Najeriya ta yi tir, tare da Allah wadai bisa ihun cin mutunci da cin fuska da yayan kungiyar darikar siyasar Kwankwasiyya suka yi ma Malam Isah Ali Pantami.
Wannan lamari dai ya faru ne a ranar Talata, 24 ga watan Satumba a filin sauka da tashin jirage na Malam Aminu Kano dake garin Kano a daidai lokacin da Ministan yake kan hanyarsa ta komawa Abuja daga Kano.
Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Rabiu Sulaiman Bichi, ya ce wannan ba shine karo na karshe da gidauniyar Kwankwasiyya za ta dauki nauyin dalibai zuwa kara karatu a kasashen ketare ba, tare da bayyana cewa gidauniyar na ciga
Da alamu dai idan a ka yi wasa za a iya maida zaman kotun Abba Gida-Gida da Ganduje zuwa babban birnin tarayya Abuja. Kotu ta ce idan a na samun barazana a shari’ar Kano za ta tashi ta koma Abuja.
A tsakanin yau da gobe Abba Gida-Gida zai gabatar da shaidunsa a Kotun da ke sauraron karar zaben Kano na 2019. Akwai mutum 500 da za su bada shaida ga Abdulla Ganduje da Abba Yusuf da su ka kara a zaben.
Kwankwasiyya
Samu kari