Kwankwasiyya
An rusa shari’ar Lewis Allagoa inda aka tabbatar Abba Gida ne ‘Dan takarar PDP. Alhaji Jafar Sani Bello, Muhammad Sadiq Wali, Salihu Sagir Takai, Ibrahim El Amin da Akilu Sani Indabawa ne su ka zo bayan sa.
Legit.ng ta ruwaito hadimar Kwankwaso, Hajiya Binta Sipikin ce ta sanar da haka a shafinta na kafar sadarwar zamani ta Facebook, inda tace gidauniyar Kwankwasiyya na gayyatar matasa masu son cigaba da karatu dasu garzayo domin sam
Wani Mutumi ya bar wasiyyar Kwankwaso yayi masa wanka da jana’iza. Yace Kwankwaso zai masa wanka duk lokacin da ya mutu. Da bakin sa yace “Idan na mutu, Kwankwaso yayi mani sallar gawa” saboda tsabar soyayya.
Jiya ne dai Kwankwaso yayi magana game da zaben da aka yi a Kano. Kwankwaso yayi magana ne bayan INEC ta sanar da nasarar APC yace Najeriya na cikin hadari. Kwankwaso yace tun da yake ban taba ganin irin wannan magudi ba.
Dan takarar jam'iyyar PDP a zaben kujerar gwamnan jihar Kano da aka kammala, Abba Kabir Yusuf, ya yi watsi da sakamakon zaben da hukumar zabe ta kasa (INEC) ta sanar bayan kammala tattara sakamakon zabe a zagaye na biyu da aka yi
Labarai da rahotanni har ma da sharhi kan yadda ake shirye-shiryen kammala zaben gwamnoni da na 'yan majalisar jihohi a wasu jihohin Najeriya. Yanzu haka dai a jihar Kano ana ta faman rikici a cikin jihar Kano.
Zaben Abba Gida-Gida ya sa ‘Yan Kwankwasiyya sun ajiye jar hula. Tuni dais hi Madugun watau Kwankwaso ya cire jar hula sa gabanin zaben Abba Gida-gida da zai kara da gwamna Abdullahi Umar Ganduje.
Jigo a jam'iyyar PDP reshen jihar Kano kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce sun gama shiri tsaf domin tunkarar zabe da hukumar INEC za ta maimaita a wasu yankunan jihar ta Kano a ranar 23 ga watan M
Jam'iyyar PDP a Kano ta yi kira ga hukumar zabe ta kasa (INEC) da ta bayyana sakamakon zaben kujerar gwamnan jihar da aka gudanar ranar Asabar muddin ana bukatar zaman lafiya a jihar. Shugaban jam'iyyar PDP a jihar Kano, Dakta Rab
Kwankwasiyya
Samu kari