Zaben jihohi
'Yan dabar da ake zargin sun hana mutanen yankin kaiwa matar taimako sakamakon harbin da suka dinga wanda tsorata mutane duk suka tsere. Hankulan 'yan daban bai kwanta ba har sai da suka ga gidan ya kone kurmus.
Tsohon Gwamna Fayose ya fadi abin da ya faru a zabukan da aka yi, ya na mai ya jefawa Jami’an tsaro da INEC mummunan zargi a zaben Gwamnoni Kogi da Bayelsa.
Dino Melaye, dan takarar kujerar sanatan yankin Kogi ta yamma karkashin jam'iyyar PDP, ya ce bai aminta da sakamakon zaben da hukumar zabe mai zaman kanta ta fitar ba.
Wani Malamin zabe da ya yi aiki a jihar Kogi ya tona asirin magudin ‘Yan siyasa. Wannnan Malamin zaben da aka ba makudan cin hanci a Kogi ya fito ya fasa kwan rashawar N50000 da ya karba.
Tun kafin hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta sanar da sakamako na karshe a zaben kujerar Sanatan jihar Kogi ta yamma, dan takarar jam'iyyar PDP, Sanata Dino Melaye, ya ce ba zasu amince da sakamakon zaben ba. A wani faifan bid
Gwamnan jihar Kogi, kuma dan takarar shugabancin gwamnan jihar Kogi karkashin jam'iyyar APC, Yahaya Bello, ya bayyana a wanda ya lashe zaben jihar a karamar hukumar Ijumu ta jihar Kogi.
Gwamnan jihar Kogi kuma dan takarar jam’iyyar APC, Yahaya Bello, ya maka abokan adawarsa, Musa Wada na jam’iyyar PDP da Natasha Akpoti ta jam’iyyar SDP a akwatin da ya kada kuri’a. Akwatinsa ne mai lamba 11 da ke gundumar Okene-Eb
An gano tsohon sanata mai wakiltan mazabar Kogi ta Yamma, Dino Melaye a cikin wani hoto da ya yi kama da cewa yana rabawa masu kada kuri'a kudi a mazabarsa. Daily Nigerian ta ruwaito cewa an dauki hoton ne cikin sirri kafin Mista
Gabannin zaben gwamnan jihar Kogi da za a yi a ranar Asabar, 16 ga watan Nuwamba, hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta saki cikakken jerin dukkanin yan takarar da za su yi takara da jam’iyyunsu.
Zaben jihohi
Samu kari