Kiwon Lafiya
Tun a ranar 29 ga watan Maris Legit.ng ta wallafa rahoton cewa hamshakin attajirin dan kasuwa, Alhaji Aliko Dangote, zai samar da wata cibiyar killace wa mai ga
Jirgin ya tashi ne daga Najeriya da safiyar ranar Asabar, sannan ya dawo Najeriya tare da kayan da ya dauko daga kasar Turkiyya mai nisan tafiyar sa'o'i 7 daga
Tsohon Shugaban kasar Libya Mahmoud Jibril jiya. COVID-19 ta kashe Shugaban da ya jagoranci tunbuke Gaddafi a Libya. Mahmoud Jibril ya mutu ne a kasar Masar.
Kafatanin ma’aikatan fadar gwamnatin jahar Kaduna na zaman dar dar biyo bayan gano wasu mutane uku a jahar Kaduna da suka kamu da cutar Coronavirus sakamakon mu
Kungiyoyin Likitoci da ‘Yan kasuwa ba su yi na’am da aikowa Najeriya Likitocin China ba. Sun ce ganin yadda ake da karancin masu COVID-19, babu bukatar a Sinawa
Kazalika ya mayar da martani a kan sukar da wasu gwamnoni ke yi wa gwamnatin tarayya a kan rashin samar da isassun na'aurar taimakon numfashi (ventilators) ga
Ministan yada labarai da al'adu, Lai Mohammed ya ja kunnen 'yan Najeriya a kan dokar hana walwala da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya saka a ranar 29 ga watan.
Gwamnatin Ingila ta fara gina ma'adanar gawawwaki wacce ta kai girman filayen kwallo biyu a kusa da asibitin London. Gwamnatin ta yi hakan ne sakamakon yarda...
Jami'ar hulda da jama'a a ma'aikatat lafiya ta jihar Kano, Hadiza Namadi, ce ta fadi hakan ranar Alhamis a cikin wani sako da ta aikwa manema labarai. Hadiza ta
Kiwon Lafiya
Samu kari