Kiwon Lafiya
Kwamishinan lafiya a Jigawa, Dakta Abba Zakari, ne ya sanar da hakan yayin gabatar da jawabi ga manema labarai a matsayinsa na shugaban kwamitin kar ta kwana na
An kara samun sabbin mutane 38 da suka kamu da cuta annobar Coronavirus mai toshe numfashi a jahar Kano, kamar yadda hukumar kare yaduwar cututtuka, NCDC ta bay
Rahotanni sun bayyana cewa bayan shafe tsawon makonni karo na farko an samu bullar cutar korona a jihar Nasarawa da ke yankin Arewa ta Tsakiya a kasar Najeriya.
Likafar annobar cutar coronavirus dai na ta kara ci gaba a Najeriya duk da irin kai komo da mahukuntan lafiya ke yi a kasar wajen dakile yaduwar cutar a kasar.
Wani Likita ya fito ya bayyana faidar azumi ga lafiyar jikin ‘Dan Adam. A wannan rubutu, za ku ji yadda azumi ya ke karawa mutane lafiya a Watan nan na Ramadan.
A sanarwar da China ta fitar ranar Lahadi, ta bayyana cewa an tabbatar da samun mutane goma sha daya kacal da annobar cutar ta harba a fadin kasar. Kazalika, sa
A halin yanzu dai an samu bullar cutar covid-19 a jihohi 27 na Najeriya ciki har da babban birnin tarayya kamar yadda alkaluman Hukumar NCDC suka tabbatar.
A makon nan ne dai gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayyana damuwa matuka dangane da yadda cutar Coronavirus ke ci gaba da yaduwa a jihar Kano tamkar wutar daji.
ECOWAS ta gudanar da taron ne domin tattaunawa a kan kokarin dakile yaduwar annobar covid-19 a kasashen da ke zaman mamba a kungiyar. A cikin wata sanarwa da hu
Kiwon Lafiya
Samu kari