Labaran garkuwa da mutane
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gargadi 'yan bindiga kan hari da suke yawanta kai wa wasu makarantu a arewacin Najeriya. Shugaban kuma yace zai dauki mataki.
Sakataren karamar hukumar Shiroro ya bayyana yadda karamar hukumar ta kashe N14m ga bokaye da 'yan banga a kokarinsu na yaki da 'yan bindiga a yankin na Shiroro
Sanata Shehu Sani ya bayyana yadda 'yan bindiga suka sake zama abun tsoro a wajen jiharsu ta Kaduna. Ya kuma bukaci hukumomi su dauki mataki cikin gaggawa.
A wani yunkuri na sace dalibai a jihar Kaduna, jami'an tsaro da suka hada da sojoji da 'yan sanda har ma jami'an sa kai sun kori 'yan bindiga a makarantar Ikara
Da safiyar ranar Lahadi an yi bata-kashi tsakanin sojojin Najeriya da wasu 'yan bindiga da suka kai hari na biyu a filin jirgin sama na jihar Kaduna a arewa.
An sace wata budurwa 'yar shekara 18 a cikin gidan mahaifinta a jihar Kebbi dake arewacin Najeriya. An kuma kashe wata mata a gidan yayin da 'yan bindigan ke sa
A yau Alhamis aka sace wasu malamai da dalibansu a wata makarantar gwamnati dake jihar Edo a Najeriya. Iyayen yaran tuni suka zagaye makarantar tare da nuna jim
Gwamanan zanfara, Bello matawalle ya sake yin nasarar kuɓutar da wasu mutaɓe 10 da aka sace a gwaram, karamar hukumar Talatan Mafara, Cikin su harda Yara kanana
Mahaifin ɗaya daga cikin yan matan da aka sace a jangeɓe ya bayyana yadda ya haɗu da ɗiyarsa a hannun masu garkuwa da mutane. Mutumin ya shafe watanni ahannunsu
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari