Labaran garkuwa da mutane
'Yan bindiga a yankunan Zamfara sun bayyana cewa, sun haramta hakar ma'adinai a wasu yankunan jihar ta Zamfara da suke aikata ta'asarsu. Kadan ne ke aikin hakar
'Yan sanda a jihar Kaduna sun fatattaki 'yan bindiga tare kwato wasu muggan makamai da mota kirar Golf 3 daga hannun 'yan bindiga. An yi bata kashi a tsakani.
Wasu Yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun farma gidan wani mutumi da sanyin safiyar Laraba inda suka harbe ɗansa kum suka tafi da matarsa da kuma ɗan ta
Ɗalibai mata guda biyu da aka sace a gidan kwanan ɗaliban jami'ar OOU sun dawo gida cikin ƙoshin lafiya, Gwamna Dapo Abiodun ya tabbatar da kuɓutar da ɗaliban.
Gwamnan Sokoto, Aminu Waziri tambuwal, ya shaidama manema labari cewa babu wani hari da aka kai a makarantar Dingyaɗi na ƙoƙarin sace ɗalibai a makaranatar.
Gwamnan jihar Ribas yayi tsokaci kan yadda lamarin sace dalibai ya zama kamar wasan kwaikwayo a yankin Arewacin Najeriya. Ya ce dole akwai siyasa a cikin lamari
Wani malami a jami'ar Patakwal wanda aka yi garkuwa dashi kimanin sati uku da suka gabata ya kubuta daga hannun masu garkuwada mutane da safiyar yau Talata
Aisha Yesufu ta bayyana rashin jin dadi da jimamin yawaita sace dalibai da ake yi a Najeriya. Ta caccaki gwamnati da yin rikon sakainar kashi ga 'ya'yan talaka.
'Yan sanda a jihar Anambra sun bankado wani gidan da ake haifar jarirai ana sayarwa. An yi basajan gidan a matsayin gidan casu da holewa ana aikata laifin.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari