Labaran garkuwa da mutane
Iyayen da har yanzu 'yayan su ke hannun 'yan bindiga sun roƙi gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Elrufa'i da ya nemi sulhu da yan bindigan nan ko zasu sako ɗaliban.
Wasu 'yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun hallaka ma'aikatan poli guda biyu (2), Usama Nazifi da Bashiru Muhammed, a Ƙauran-Namoda dake jihar Zamfara.
'Yan bindiga sun hallaka wasu 'yan banga sama da 20 a wani yankin jihar Neja a wani fafatawa da suka yi. 'Yan bindigan sun hana a dauki gawarwakin 'yan bangan.
'Yan bindigan da suka yi awon gaba da malaman makarantar firamaren UBE a Birnin Gwari sun nemi a biya su N15m kafin su sako malaman uku da suke hannunsu a yanzu
Wasu 'yan bindiga sun afkawa wani gida a babban birnin tarayya, inda suka sace mai gidan suka kuma hada tukunyar gidan suka yi awon gaba dasu. Sun nemi N200m.
Wasu yan bindiga da ba'asan ko suwaye ba sun kaima wasu yan sanda dake sintiri a garin Ashaka hari, sun hallaka ƙaramin sufeta kuma suka babbaka ma motar wuta
Rundunar ƴan sandan jihar Ebonyi sun bayyana neman wasu mutane 18 a jihar, wanda suke zargi da aikata manyan laifuka da suka haɗa da safarar makamai, kisan kai.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya sake samun nasarar kuɓutar da wasu mutane huɗu, kwana 49 da sace su, daga cikin harda magajin gari da Kansila me ci.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya ya yi fatali da batun tsige shugaba Muhammadu Buhari daga karagar mulki da majalisar wakilatai ta gabatar a kwanakin nan.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari