Labaran garkuwa da mutane
Wani sanata ya soki yadda shugaba Buhari ke daukar matsalar tsaron kasar. Yace shugabannin hafsun sojoji basu dauki maganar shugaban da muhimmanci ko kadan.
A wani harin da 'yan bindiga suka kai wasu sassan jihar Kaduna, mutane 8 sun mutu, 4 sun ji rauni yayin da aka sace wasu. Gwamnati ta tabbbatar faruwar lamarin.
Rundunar yan sanda a jihar Ondo ta bayyana kama wasu mutane kimanin 14 da zargin suna da hannu a aikata laifuka a jihar, inji kwamishinan yan sandan jihar.
Shararren malamin addinin nan, sheikh Gumi ya ce shifa ba wakilin tattaunawa da yan bindiga bane, ya faɗi haka yayin da Sanata Shehu Sani yakai masa ziyara
A wani sabon hari, 'yan bindiga sun fatattaki 'yan banga sun kuma sace wasu fitattun mutane a wani yankin jihar Adamawa. Ba a ruwaito kashe ko mutum daya ba.
Wani kamfani a Najeriya, ya zauna zaman bincike ya kuma kirkiri wata fasahar bin diddigi da zata taimaka sosai wajen yaki da 'yan ta'adda a fadin Najeriya.
Rundunar yan sandan Abuja sun samu nasarar cafke wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da suka addabi ƙauyen Kiyi, sun kwato bindigu da babur ɗin hawa.
Wasu yan bindiga sun yi awon gaba da fasinjoji uku a jihar Osun kuma sun nemi a biya 50 miliyan kuɗin fansa, daga cikin su akwai ɗan uwan sarkin Hausawan yankin
Rundunar yan sand sun cafke wani mutumi da ake zargi yana da alaƙa da sace Basarake a jihar Rivers, an sace sarkin ne a ranar 21 ga watan Fabrairun da ya gabata
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari