Labaran garkuwa da mutane
Bayan wucewar wa'adin da 'yan bindiga suka bayar game sakin daliban jami'ar Greenfield, sun sake bayyana sabuwar bukatarsu ta biyan kudin fansa daga hannun iyay
Janar Abdulsalam Abubakar ya bayyana cewa, shi bai da alaka da wasu 'yan ta'adda ta kowace fuska. Ya ce bai da alaka da batun jirgin da ke saukewa 'yan bindiga
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta bayyana cewa ta samu nasarar kuɓutar da mutane 30 cikin 40 da 'yan bindiga suka sace a wurin tahajjud a jihar Katsina.
Wasu yan bindiga ba'a gane ko su waye ba sun ƙona ofishin jami'an tsaron sa kai Vigilanti tare da motar su, kuma suka hallaka mutane biyar a jihar Anambra.
Wasu 'yan bindiga sun dira wani gari a Katsina sun yi awon gaba da masu sallar tahajjud ciukin dare. An ruwaito cewa, mutane 40 ne aka sace a harin 'yan bindiga
Wasu 'yan bindiga sun hallaka mutane sama da 11 a wani yankin jihar Katsina. An ruwaito cewa, sun kuma jikkata mutane 3 a yayin harin da suka yi ta harbe-harbe.
Wasu yan bindiga sun kashe wani jigo a garin Goƙkofa dake karamar hukumar Jema'a jihar Kaduna, matarsa da sirikarsa. Kwamishin tsaron jihar ya tabbatar da haka.
Kungiyar tuntuba ta arewa ta bayyana adawarta ga biyan kudin fansa ga 'yan bindiga. Kungiyar ta ce tana goyon bayan a tattauna amma ba ta goyon bayan fansa.
Kwamnaki kadan baya sace wasu daliban jami'ar jiha ta Abia, an samu nasarar kubutar da dalibar da ta ke hannunsu. Gwamnati ta kuma ce za ta dauki matakin akai.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari