Labaran garkuwa da mutane
Wasu masu garkuwa da sutane sun hallaka wani yaro bayan karbe 'yan kudaden fansa daga hannun iyayensa. An tsinci gawar yaron a magudanar ruwa bayan faruwar haka
Gwamnatin jihar Zamfara ta kwamushe wasu bata-gari daga cikin ma'aikatan gwamnatin jihar. Tuni aka tura su Abuja domin kaddamar da hukunci akansu bayan bincike.
Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa, ya kamata 'yan jihar su kare kansu daga hare-haren 'yan bindiga a wasu yankunan jihar. Amma ya bukaci a bi doka da oda.
Tsohon shugaban kasa Obasanjo ya bayyana irin kwarin gwiwar da yake da shi game Najeriya, ya kuma shaida cewa, kasar za ta shawo kan matsalolin da take fama das
Ɗaliban jami'ar koyon aikin gona (FUAM) jihar Neja, waɗanda aka sace kwanakin baya sun kuɓuta daga hannun yan bindiga. Kakakin yan sanda ya tabbatar da haka.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa ya yi kira ga 'yan Najeriya su hada kai domin fsukantar kalubalen da kasar ke fuskanta. Babu shugaban da zai so kasarsa ta lalace
Majalisar Dattawan Najeriya ta nemi ganawa da shugaba Muhammadu Buhari domin a yi wa lamarin tsaro kai a fadin kasar. Dattawan sun koka kan yadda tsaro ya baci.
Wasu yan bindiga Sun kai farmaki wata unguwa a ƙaramar hukumar Zariya dake jihar Kaduna, sun yi awon gaba da mata, kuma sun jikkata mutane huɗu ranar Lahadi.
'Yan bindiga sun hallaka wani DPO tare da jami'ansa 8 dake masa rakiya a wani dauki da rundunar ta kai in da aka kai hari a jihar Kebbi. An nemi taimakon soji.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari