Labaran garkuwa da mutane
Gwamnan jihar Zamfara ya tunzura matuka game da ayyukan 'yan bindiga a fadin jihar. Ya bayyana cewa, yanzu kam ya isa, ya basu kwanaki 4 su miki wuya nan take.
Gwamnatin Buhari ya bayyana dalilan da suka sa aka gagara magance matsalaolin 'yan bindiga a kasar. Akume ne ya bayyana haka a wani taron kaddamar da littafi.
'Yan bindiga sun yi awon gaba da wasu ma'aikatan gini a wani yankin jihar Ondo. Sun sace mutane hudu. 'Yan sanda da sauran jami'ai sun shiga neman inda suke.
Gaskiyar bayanai sun bayyana kan yadda aka sace dalibai da wata ma’aikaciyar jami’ar Greenfield daga harabar makarantar dake wani yankin jihar Kaduna ranar Tala
'Yan sanda sun samu nasarar cafke wasu da ake zargin 'yan bindiga ne. An kama su da tare da wasiku da suke tura wa mutane cewa a basu kudi ko su sace mutane.
Karamin ministan Ilimi a Najeriya ya nuna damuwa kan yawaitar sace dalibai a fadin kasar. Ya bayyana cewa, dukkan 'yayansa a makarantun gwamnati suke karatu.
An sake kai hari jihar Kaduna inda aka sacce daliban wata jami'a. Ba a bayyana adadin mutanen da suka sace ba, amma dai bayanai na zuwa nan gaba kadan a dakace
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Zamfara sun ragargaji 'yan bindiga sama da 30 a wani samame da suka wani yankin jihar. Wasu daga cikinsu kuwa sun gudu.
Wani tsohon Darakta a hukumar DSS ya bayyana cewa, jama'ar Najeriya na cin albarkacin watan Ramadana ne, shiyasa 'yan bindiga basa kai hari kan al'umomi yanzu.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari