Labaran garkuwa da mutane
Rundunar 'yan sanda ta yi nasarar cafke wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a jihar Benue. An gano sun hallaka wata mata kafin su koma jihar Osun.
An sako shugaban kungiyar Miyetti Allah da ake zargin an sace a ranar Talatan makon da ya gabata. Ya bayyana cewa, ba 'yan bindiga ne suka sace shi ba, wasu ne.
Darakta Janar na hukumar kula da sararin samaniya ya bayyana cewa, Najeriya na bukatar samun karin tauraron dan Adam wajen tabbatar da kame masu aikata laifuka.
Nasara daga Allah: Sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto wasu mutane 13 daga hannun 'yan bindiga a jihar Kaduna. Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da hakan.
Iyayen daliban da aka sace na kwalejin dake Afaka a Kaduna sun ba Sheikh Gumi hakuri kan zarginsa da wata daga cikinsu ta yi hada su da wanda ya karbi fansa.
Wasu yan bindiga sun yi awon gaba da mutane 100 a wani sabon hari da suka kai garin Shadaɗi dake ƙaramar hukumar Mariga, jihar Neja. Ma zauna garin sun tsere.
Rahotanni sun bayyana cewa, daliban kwalejin Noma da Ilimin Gandun Daji na jihar Kaduna 'yan bindiga sun sake su a yau dinnan biyo bayan wata tattaunawa da akay
Gwamnatin Buhari ta bayyana jimamin ta ga iyayen yaran da aka sace a jami'ar Greenfield dake jihar Kaduna, ta bayyana cewa, tana kan kokarin kubutar da daliban.
Rundunar 'yan sanda ta yi nasarar kame wasu mutane 12 da ake zargin su suka sace wasu jami'an hukumar kiyaye haddura ta kasa su 26 a jihar Nassarawa a bara.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari