Labaran garkuwa da mutane
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun kutsa gidan shugaban fulanin Lamba dake ƙaramar hukumar Asa, a jihar Kwara, suka harbe shi a ƙirji har ya mutu
Mataimakin gwamnan jihar Neja, Muhammed Ketso, ya bayyana cewa gwamnati ta fara tattaunawa da yan bindigam da suka sace ɗaliban makarantar islamiyya a Tegina.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba, sun hallaks mutum uku, tare da ƙona gidaje huɗu da motoci biyu a jihar Imo kamar yadda wata majiya ta tabbatar.
Shugaban makarantar islamiyyar da aka sace ɗalibanta a jihar Neja, Abubakar Alhassan,ya bayyana cewa ɗaya daga cikin iyayen daliban ta mutu saboda bugun zuciya.
Gwamnan jihar Zamfara ya ziyarci hedkwatar 'yan sanda domin jaddada bukatar shugaba Buhari ta a harbe duk wanda aka gani da bindiga AK-47. Ya ce yana goyon baya
'Yan bindigan da suka sace daliban Islamiyya a jihar Neja sun magantu, sun bayyana bukatar miliyoyin kudade a matsayin kudin fansa, sun kuma ba da wa'adin biya.
Wasu yan bindiga a jihar Kwara sun buƙaci a basu ƙuɗi miliyan biyar (N5milion) tare da burodi da lemun kwalba (coca-cola) a matsayin fansan mutumin da suka sace
Wasu yan bindiga da ba'a gano ko su waye ba sun harbe tsohon alƙalin babbar kotun jihar Enugu har lahira, kwamishinan yan sanda ya tabbatar da faruwar kisan.
Gwamna Abubakar Sani Bello na jihar Neja, ya shilla ƙasar waje tare da mai ɗakinsa awanni ƙɗan bayan wasu yan bindiga sun yi awon gaba ɗaliban islamiyya a jihar
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari