Labaran garkuwa da mutane
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana matukar jin dadi da sako daliban jami'ar Greenfiled. Ya ce sai yanzu hankalinsa ya kwanta ganin an sako su cikin lafiya.
Rundunar yan sanda a jihar Katsina, ta bayyana cewa jami'anta sun samu nasarar hallaka yan bindiga huɗu, sun fatattake su daga kai hari a Dangeza jihar Katsina.
Muƙaddashin sufeta Janar na yan sanda (IGP), Usman Baba, ya bayyana cewa hukumar sa ta kama masu hannu a harin da aka kaiwa gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom.
Rundunar yan sanda ta yi ram da wani jsmi'in soja da take zargin yana da hsnnu a kisan wani shahararren ɗan kasuwa a ƙaramar hukumar Ikot Abasi, jihar Akwa Ibom
Jami'an rundunar sojin sama, sun fatattaki yan bindiga a jihar Kaduna, sun sami nasarar kuɓutar da mutanen da suka sace a ƙaramar hukumar Igabi dake jihar.
Wasu yan bindiga sun sace mutum huɗu a jihar Ogun, daga cikin su akwai wani ɗalibin jami'ar koyon aikin gona FUNAAB dake Abekuta da lakcara a jami'ar TASUED.
Wasu 'yan bindiga sun yi awon gaba da wani uba da dansa a wani yankin babban birnin tarayya Abuja. An ruwaito yadda lamarin ya faru, da kuma yadda sojoji suka
Majalisar sarkin Katsina dake arewa maso yammacin Najeriya ta tunɓuke rawanin wani hakiminta bayan gano yana da hannu dumu-dumu wajen taimaka wa yan bindiga.
'Yan sanda a jihar Filato sun yi nasarar kame wasu 'yan bindiga da suka addabi al'umma. Sun ceto mutane biyu daga hannun 'yan bindiga tare da kwato makamai.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari