Labaran garkuwa da mutane
Bayan sakin 28 daga cikin dalibai 121 da suka sace a makarantar Bethel Baptist Kaduna, yan bindigan sun bayyana tsarin da zasu bi wajen sakin ragowar daliban.
Wasu mutane ɗauke da makamai sun tare wasu manyan hanyoyi biyu a jihar Sokoto ranar Lahadi, inda suka sheke mutum biyu, sannan suka tafi da kusan mutane 100.
Rundunar yan sanda reshen jihar Kaduna ta sanar da nasarar kubutar da dalibai biyu daga cikin daliban makarantar Bethel Baptist da aka sace a jihar Kaduna.
Wasu yan bindiga da ba'asan ko su waye sun kutsa kai cikin asibiti, inda suka yi awon wani kwararren likita, Solomon Nidiamaka, dake aiki a wurin ranar Litinin.
Wasu mutane dauke da makamai da ake zargin fulani.makiyaya ne sun hallaka mutane akalla goma a yankuna karamar hukumar Guma dake jihar Benuwai ranar Lahadi.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya bayyana munin halin da Najeriya ke ciki, inda yace bindiga da harsasai ba za su iya magance matsalolin da ake ciki ba.
Bayan kwanaki biyar a hannun masu garkuwa da mutane, sarki mai daraja ta farko a jihar Kogi ya samu kuɓuta daga hannun waɗanda duka yi garkuwa da shi jiya.
Shugaban wata tawagar yan bindiga ya sako dukkan mutanen da ya kame a jihar Zamfara bayan an cika masa burinsa na sako mishi mahaifinsa da aka kama a Jigawa.
Wani lauya ya bayyana bukatar gwamnatin Buhari ta amince wa talakawa suke mallakar bindigogin AK 47 domin kare kansu daga manyan 'yan bindiga a sassan kasar.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari