Labaran garkuwa da mutane
Mutanen Zaria, sun dauki mataki kan magance matsalar 'yan bindiga a yankinsu. Rahoto, ya bayyana yadda jama'ar gari suka yi sallolin Al-Qunuti da addu'o'i.
Bayan dawowar gwamnan jihar Neja daga tafiyar da yayi zuwa waje, Gwamna Abubakar Sani Bello, ya bayyana cewa mafi yawancin yan bindiga ba yan Najeriya ba ne.
Duk da ƙoƙarin da sojoji ke yi na kuɓutar da dalibai da malamai waɗanda aka sace a FGC Birnin Yawuri, ɓarayin sun turo wasu hotuna dake nuna halin da suke ciki.
A baya dai sojoji Sun samu nasarar hallaka yan bindigan da suka sace ɗaliban Yauri aƙalla mutum 80, inda suka ƙubutar da malamai biyu tare da ɗalibai biyar.
Biyo bayan sace ɗaliban makarantar sakandiren gwamnatin tarayya FGC dake Birnin Yauri, jihar Neja, gwamnatin jihar ta fara ɗaukar matakan kariya ga ɗalibai.
'Yan bindiga sun nemi iyayen daliban kwalejin tarayya dake Yauri a jihar Kebbi. Rahoto ya bayyana cewa, 'yan bindigan basu nemi kudin fansa ko kobo har yanzu.
'Yan sanda sun dakile harin 'yan bindiga a yayin da suka kai hari ofishin 'yan sanda a wani yankin jihar Benue. An hallaka 'yan bindiga 14 a yayin musayar wuta.
A ranar Alhamis da ta gabata, wasun masu garkuwa suka kutsa makaranta a Birnin Yauri, jihar Kebbi suka yi awon gaba da ɗalibai. An kashe ɓarayin fiye da 80.
Satar mutane ya zama ruwan dare a ƙasa Najeriya, inda wasu 'yan bindiga suka yi garkuwa da mai horad da tawagar yan wasan ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Rivers United
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari