Labaran garkuwa da mutane
Bayan kwanaki uku a hannun masu garkuwa da mutane, shugaban kwalejin koyar da aikin noma da dabbobi a Zamfara ya kuɓuta daga hannun ɓarayin da suka sace shi.
Wasu mutane ɗauke da makamai sun harbe ɗalibin jami'ar jihar Delta har lahira, sannan suka yi awon gaba da wasu mutum 2 a wani hari da aka kai kusa da jami'ar.
Duba da yawaitar sace dalibai, gwamnan jihar Gombe ya bayyana matakin da ya dauka aka samu zaman lafiya da kwanciyar hankali a makarantu a fadin jiharsa ta Gomb
A kwanakin baya ne wasu mutane ɗauke da makamai suka yi awon gaba da sarkin Kajuru, Alhaji Alhassan Adamu, a gidan sa tare da wasu iyalansa, yanzun ya kuɓuta.
Bayan sace sarkin Kajuru a ranar Lahadi, 'yan bindiga sun sako wasu ma'aikatan kiwon lafiya da aka sace kwanaki 80 da suka gabata a yankin na Kajuru bayan fansa
A safiyar ranar Lahadin da muke ciki ne, mummunan labari ya fito cewa, wasu mutane ɗauke da bindigu sun yi awon gaba da sarkin Kajuru, Alhaji Adamu Kajuru.
Wasu 'yan bindoga sun sace shugaban wata kwaleji a jihar Zamfara jim kadan bayan bayar da rahoton sace sarkin Kajuru na jihar Kaduna da safiyar yau Lahadi.
Wasu mutane ɗauki da muggan makamai sun farmaki wasu ma'aurata har cikin ɗakin baccin su, inda suka yi awon gaba da su a ƙaramar hukumar Toto, jihar Nasarawa.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin 'yan fashi ne sun sace wasu mutane a jihar Kaduna, yayin da kuma suka raunata wani dan acaba da aka ruwaito yana asibiti yanzu.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari