Jihar Kebbi
Sai dai wasu masu tattauna al’amuran yau da kullum na ganin duk siyasa ce, musamman idan aka yi duba da cewa zabukan shekarar 2019 na karatowa, wanda akan samu yan siyasa na yin duk abinda zai ja hankalin jama’a akansu a irin wann
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito a ranar 18 ga watan Maris ne dai yan bindigan suka sace Shehin Malamin, inda suka yi garkuwa da shi, wanda wannan ne karo na biyu da ake sace Malamin, kamar yadda rundunar Yansandan ta bayyana.
Yaron ya bayyana ma mahafiyarsa cewa ya ga kananan yara da dama a gidan, daga ciki har da wata karamar yarinya da bata fi shekaru 3 ba, don kuwa tana sanye da kunzugun famfas, ya kara da cewa duk magiyar da yayi ga mutanen da suka
Wannan Masallaci dai yana kallon babban bankin Najeriya dake birnin Kebbi, a kan Titin Sarki Haruna, kamar yadda wani ma’baocin shafin kafar sadarwar zamani na Facebook Hassan Suleyman Benue Makurdi ya tabbtar.
Akalla mutane 7 ne suka rasa rayukansu, 7 sun jikkata, kuma saura ba’a san inda suke ba a karamar hukumar Ngaski na jihar Kebbi inda wata kwale-kwale.
Buduwar nan da aka nada matsayin shugabar karamar hukumar Arugungun dake Arewa maso Yammacin Jihar Kebbi tayi jawabi ga Gidan BBC Hausa
Jihar Kebbi
Samu kari