Jihar Kebbi
Wasu mutane da ake zargin 'yan bangar siyasa ne, sun je garin Gwadangaji dake jihar Kebbi da misalin karfe 2 na dare, suka yi awon gaba da mawaki Bello Bala Aljannare daga gidansa...
Wasu mawaka su 8 sun shiga tasku yayin da wani hadimin gwamnan jahar Kebbi yasa aka lakada musu dan banzan duka a gabansa tare da barazanar kashe guda daga cikinsu saboda sun yi wata waka dake shagube ga Gwamna Abubakar Bagudu.
Hukumar yaki da rashawa ta ICPC ta bayyana neman dan majalisa mai wakiltar Maiyama/Koko/Basse a majalisar tarayya, ido ruwa jallo. Hukumar na neman Shehu Koko-Mohammed ne bayan da ya ki bayyana gaban hukumar.
Zainab Bagudu ta doke mutane da-dama wajen wata kyautar jagorancin Igbere TV. Hadimai da Ministocin Buhari su na cikin wadanda ake sa ran za su lashe wannan kyauta.
Jam'iyyar APC da Oshiomhole sun yabawa Goodluck Jonathan. Jonathan shi ne Uban jam’iyyar PDP a jihar Bayelsa, amma ya na ji ya na gani jam’iyyarsa ta sha kashi a zaben da aka yin a 16 ga Watan Nuwaban 2019.
Mun ji cewa Aliko Dangote ya fara shirin kafa masana'anta a Kebbi. Gwamna Kebbi ya yaba da kokarin Dangote na kawo masu kamfanin noma da zai ba matasa aiki.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kebbi ta yi watsi da sakamakon zaben da hukumar zabe mai zaman kanta ta bada na zaben kananan hukumomin jihar a ranar 26 ga watan Oktoba. Shugaban jam'iyyar PDp na jihar, Mallam Haruna Saidu, yayin...
Gwamna Atiku Bagudu na jihar Kebbi ya ce albarkar da aka samu a fannin noma shinkafa a wannan daminar zai taimaka wajen daidaita farashin shinkafa a kasuwannin Najeriya.
Kwamishinan 'yan sandan jihar, Mista Garba M. Danjuma, shine wanda ya sanar da hakan yayin da yake gabatar da jawabi ga manema labarai a hedikwatar 'yan sandan jihar Kebbi da ke Birnin Kebbi. Mista Danjuma ya shaida wa maneman lab
Jihar Kebbi
Samu kari