Jihar Kebbi

Aukuwar wata Annoba a Arewa ta girgiza Shugaba Buhari
Aukuwar wata Annoba a Arewa ta girgiza Shugaba Buhari
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Gwamnatin Buhari ta shiga cikin damuwa dangane da aukuwar wannan annoba sakamakon muhimmiyar rawa da jihar Kebbi ke takawa musamman yadda ta yiwa sauran jihohin Najeriya dukan kece raini tare da fintinkau wajen samar da Shinkafa.