Jihar Kebbi
A yanzu haka cikin shugaban karamar hukumar Yawuri ta jahar Jebbi, Alhaji Musa Muhammad Stone ya duri ruwa biyo bayan tsigewa dayake fuskanta daga wasu kansilolinsa guda goma da suka hade masa kai, inji rahoton majiyar
Shugaban wannan kungiya, Alhaji Aminu Abubakar, shine ya bayyana hakan ga manema labarai cikin Birnin Kebbi a ranar Asabar ta yau da cewar rashin wadatattun magudanan ruwa ya haddasa aukuwar ambaliyar ruwa a babbar Kasuwar.
Wannan lamari mai muni ya faru ne a ranar 30 ga watan Agusta inda ambaliyan ruwa ya shafi kauyen Kanya dake cikin karamar hukumar Wasagu, da kauyen Mahuta dake cikin karamar hukumar Fakai, wanda yayi sanadin asarar rayukan mutane
Kamar yadda shafin jaridar The Punch ya ruwaito mun samu rahoton cewa, gwamnatin jihar Kebbi ta bayar da tabbacin salwantar rayukan wani soja da kuma wasu Mutane 9 sakamakon aukuwa 2 ta ambaliyar a yankuna daban-daban dake jihar.
Wadannan gwamnoni wanda dukkaninsu daga yankin Arewacin Najeriya suka fito sun biya ilahirin ma’aikatansu albashin watan Agusta ne tun kafin karshen wata, don su yi bikin Sallah da zai kama a ranar 23 cikin jin dadi da walwala.
Kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Najeriya ya ruwaito, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya bayyana cewa, tabbas dukkanin wadanda suka sauya sheƙa daga jam'iyyar APC zuwa PDP sai sun yi nadamar abinda suka aikata.
Gwamnatin Buhari ta shiga cikin damuwa dangane da aukuwar wannan annoba sakamakon muhimmiyar rawa da jihar Kebbi ke takawa musamman yadda ta yiwa sauran jihohin Najeriya dukan kece raini tare da fintinkau wajen samar da Shinkafa.
NAIJ.com ta ruwaito wannan tsohon gwamnan ba wani bane, face na jihar Kebbi, Usman Saidu Nasamu Dakingari, inda EFCC tace ta sha wahala kafin ta samu mika masa sammacin tuhume tuhumen da take yi masa, sakamakon yar buya da ya shig
Wani rahoto mai tattare da farin ciki da shafin jaridar The Nation ya ruwaito ya bayyana cewa, wani gwamna daga cikin gwamnonin Arewa ya bayar da amincin sa na malalo kudade domin biyan albashin watan Yuni ga Ma'aikatan jihar sa.
Jihar Kebbi
Samu kari