Katsina
'Yan bindiga sun kai hari kan 'yan biki a Katsina, yayin da gwamnati ke kare shirin sakin 'yan bindiga a matsayin wani ɓangare na yarjejeniyar zaman lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa ana zargin ƴan ta'adda na karɓe iko da wasu dazuka a Kano da Katsina,inda suke karban kuɗin fansa tare da mulkar mutane da zalunci.
Wasu yan bindiga sun hallaka mutum 2 tare da sace wasu da dama a harin da suka kai kan yan gidan biki a yankin karamar hukumar Kankara ta jihar Katsina.
Gwamnatin Katsina ta kare shirin sakin mutane 70 da ake zargi da laifuffukan ta'addanci, tana mai cewa hakan zai kawo dorewar sulhu da ceto mutane 1,000 da aka sace.
Tsohon Ministan Yaɗa Labarai, Lai Mohammed, ya ce wani minista ya munafurce shi a zamanin Muhammadu Buhari, amma tsohon shugaban kasar ya ki amincewa da haka.
Rahotanni sun ce a yammacin jiya, yayin taron Maulud a Yanshantuna, Makera, Dutsin-Ma, ‘yan bindiga sun kewaye jama’a, sun kwace wayoyi, kuɗi, sun sace shagon caji.
Hukumar agajin gaggawa ta NEMA ta kai dauki wajen kashe gobara karamar hukumar Malumfashi a jihar Katsina. Fashewar wutar sola ne ya tayar da gobarar.
Tsohon shugaban hukumar DSS, Lawal Daura, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Katsina a 2027, domin magance matsalar rashin tsaro a jihar.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a karamar hukumar Malumfashi ta jihar Katsina. Tsagerun sun yi awon gaba da mutane masu yawa zuwa daji.
Katsina
Samu kari