Katsina
Yusuf Muhammadu Buhari ya saurari jama'a domin jin korafe-korafen da suke da shi. Ya nada shugaban da zai jagoranci haka kan jama'a a zaben 2027.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Aliyu, ya yi tsokaci kan batun tattaunawa da 'yan bindiga. Ya bayyana cewa gwamnonin Arewa maso Yamma ba su tattauna da 'yan bindiga ba.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka kwamandojin 'yan ta'adda a jihar Katsina. Sojojin sun hallaka su ne bayan an yi musayar wuta a cikin daji.
Mai Martaba Sarkin Katsina, Abdulmumini Kabir Usman, ya naɗa ɗan Gwamna Dikko Umaru Radda da wasu biyu mukaman sarakunan gargajiya a gundumomin jihar.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta kama wani matashi dauke da kayan tsafi da ake zargi yana ba 'yan bindiga bayani. Matashin mai suna Abdulahi ya masa laifinsa.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya gana da Yusuf Muhammadu Buhari a gidan gwamnati. Ya nuna masa fom din takara da ya saya tare da rakiyar manyan 'yan siyasa.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
An tabbatar da dan fitaccen attajirin nan, Dahiru Mangal a matsayin dan takarar kujerar Majalisar Katsina ta Tsakiya a Majalisar wakilai bayan kai ruwa rana.
Katsina
Samu kari