Katsina
'Yan bindiga sun kulla yarjejeniya kan sulhu da mahukunta a karamar hukumar Malumfashi ta jihar Katsina. Sun sako mutanen da suka yi garkuwa da su.
Malam Yahaya Makaho ya soki sarautar Sarkin wakar kasar Hausa da aka bai wa Dauda Kahutu Rarara, yana cewa Daura ba ta wakiltar daukacin kasar Hausa.
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yunkurin samar da wata runduna ta musamman da za ta rika sintiri a iyakokin jihohin Arewa maso Yamma.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya yi maganganu kan tsadar rayuwa. Ya nuna bai kamata ana dorawa gwamnonin jihohi laifi ba kan hakan.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da dakarun tsaron jiha domin taimaka wa sauran hukumomi yakar manya da kananan laifuffuka.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen mawaki, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa mahaifinsa ya rika yawo da shi a matsayin wanda zai yi gadonsa a karatun Al Kur'ani.
Gwamnan jihar Katsina, Umaru Dikko Radda ya yi kace-kaca da masu sukar gwamnoni suna kiransu da barayi, inda ya bayyana cewa akwai manyan barayi a Najeriya.
Yar marigayi Muhammadu Buhari, Fatima Buhari ta ce an gano takardun gwamnati da ke dauke da sa hannun bogi na marigayi tsohon shugaban kasar a lokacin mulkinsa.
Yar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Fatima Buhari ta ce Tunde Sabiu yana da iko mai yawa a fadar shugaban kasa ta hanyar sarrafa takardu.
Katsina
Samu kari