Katsina
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya sanar da cewa suna tare da masu kada kuri'a a jihohin Kano da Katsina yayin da ake shirin zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya sanar da rasuwar matar shugaban ma'aikatan fadar gwamnati. Gwamna Radda ya aika da sakon ta'aziyyarsa.
Tubabben dan bindiga, Wada Yellow Musaya ya bayyana cewa wasu yan ta'adda da suka shigo Katsina daga Zamfara ne suke kai sababbin hare-hare har a kan iyalinsa.
A labarin nan, za ji cewa Hon Nur Khalil wanda babban jigo ne a NNPP reshen jihar Katsina ya sanar da ficewa daga jam'iyyar tare da bayyana shirinsa a siyasar jihar.
Gwamnatin jihar Katsina tare da hadin gwiwar wata gidauniya sun shirya gudanar da auren gata. Za a gudanar da auren gatan ne ga mutane 2000 a fadin jihar.
Wasu yan bindiga sun bukaci shanu 700 da tumaki 1,000 daga wasu kauyuka a Kanki da ke jihar Katsina, sun yi barazanar kai hari idan ba a biya ba.
Babban dan Sarkin Daura Martaba Alhaji Umar Faruk Umar, Muhammad Daha Umar Faruk ya sanar da cewa zai nemi takarar majalisar wakilai a zaben 2027.
Yusuf Buhari, ɗan marigayi Muhammadu Buhari, ya ayyana niyyar takarar ɗan majalisar wakilai a mazaɓar Daura/Sandamu a zaɓen 2027 a yau Talata yau.
Rahotanni daga karamar hukumar Danja ta jihar Katsina, sun nuna cewa mutanen gari sun halaka wani mai shago bayan ya yi ajalin matashi a garin Kokami.
Katsina
Samu kari