Katsina
Manyan Manoman jihar Katsina sai san barka a bana inda su ka samu amfani sosai na shinkafa. Yanzu shinkafa ta isa kasuwanni bayan damina ta yi kyau kuma an tserewa harkar masara.
Mai martaba Kabir ya bayyana hakan ne ranar Juma'a a Katsina, jihar shugaban kasa, Muhammadu Buhari, yayin gabatar da jawabi ga malaman addinin Islama. "Mu na umartar jama'ar masarautar Katsina da su dukufa wajen gudanar da addu'o
Wani rahoton dake yawo a yanar gizo dake bayyana wasu matasa sun yi rikici da Sanata mai wakiltar mazabar Daura, Sanata Ahmad Babba Kaita ba gaskiya bane, kamar yadda wasu hadimansa suka tabbatar da Legit.ng.
Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina, ya gargadi yan ta’adda a jihar da su shirya fuskantar mummunan mataki daga gwamnatin idan har basu shiryu ba. Masari ya fadi hakan ne yayinda yake jawabi a wani tsaron tsaro tare da sarakuna.
Kamfanin rarraba wutar lantarki ta KEDCO ta bayyana shirye shiryenta na fara yankan wuta n agama gari a jahohin Kano, Katsina da Jigawa sakamakon taurin bashi da tace jama’an garuruwan na da shi.
Akalla rayukan kananan yara uku ne suka salwanta a sanadiyar tsumangiyar kan hanya da kuma matsanancin karancin abinci mai gina jiki a karamar hukumar Mani ta jihar Katsina da ta kasance mahaifar shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Wasu gungun yan bindiga dauke da muggan makamai sun kai farmaki a kauyen Wurma dake cikin karamar hukumar Dutsanma ta jahar Katsina inda suka kwashe tsawon sa’o’i uku suna cin karensu babu babbaka.
Wasu gungun miyagun yan bindiga sun kai wani mummunan hari cikin kauyen Dabagi dake cikin karamar hukumar Tangaza na jahar Sakkwato, inda suka kashe mutane 2, tare da jikkata mutane 10,
Ruwan dare ya rusa gidaje fiye da 100 a Daura da ke Jihar Katsina. Gidajen mutane sama da 100 sun ruguje a dalilin wannan ruwa mai karfi da aka fara tun safiyar Ranar Lahadi inda ya yi ta kwarara har dare.
Katsina
Samu kari