Katsina
Garba Shehu ya ce yaran da suka tsere daga hannun maharan sun ce yara 10 ne ke hannun yan bindigar kasa da adadin daliban da malaman makarantar suka bayyana.
Har yanzu ba a ga dalibai 668 na makarantar sakandaren gwamnati ta kimiyya dake Kankara ba, kamar yadda rajistar makarantar ta nuna. Daily Trust ta wallafa.
Babban hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari na musamman, Garba Shehu, ya ce rundunar soji ta zagaye wadanda suka yi garkuwa da dalibai a jihar Katsina yanzu.
Duk daliban jihar Katsina da aka dauka zasu koma gidajensu nan da sa'o'i kadan, a cewar ministan tsaro. Ministan tsaro, manjo janar Bashir Magashi ya sanar.
A ranar Lahadi gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, yace har yanzu ba a ga dalibai 333 ba na makarantar sakandare ta kimiyya dake Kankara, Punch ta sanar.
A yau Lahadi, 13 ga watan Disamba mata sun yi zanga zanga kan sace daliban makarantar sakandare na gwamnati da ke Kankara, karamar hukumar Kankara ta jihar.
Kwana hudu bayan ragargazar yan adawa da bayyana goyon baya ga shugaba Muhammadu Buhari, Usman Rabiu, ma'abocin shafin sada zumanta, ya bukaci shugaban kasa yay
Hedikwatar rundunar tsaro ta baza sojojin kasa da na sama domin nemowa da kuma kubutar da daliban makarantar sakandiren kimiyya ta Kankara, jihar Katsina, da 'y
Gwamnatin jihar Katsina karkashin Gwamna Aminu Bello Masari ta yi umurnin kawo karshen zagon karatu na uku tare da rufe dukkanin makarantu har sai baba ta gani.
Katsina
Samu kari