Kasashen Duniya
An gano wasu makudan kudi da ake zargin Janar Sani Abacha ya sata. ‘Ya ‘yan Marigayi Abacha da wani Gwamnan Arewa sun taka rawar gani wajen wannan badakala.
Hukumar yan sandan ƙasar Afghanistan ta bayyana cewa wani Bam ya tashi yayin da muslmai ke gudanar da Sallar Jumu'a a birnin Kabu, akalla mutum 3 suka rasu.
Wani karamin jirgin saman fasinjoji a ƙasar Kamaru ya yi haɗari a kusa a babban birnin ƙasar Yaounde ranar Laraba, har yanzun ba'a gani sanadiyyar hatsarin ba.
Bill Gates, attajirin dan kasuwa kuma daya cikin wadanda suka kafa kamfanin Microsoft, ya sanar cewa ya kamu da COVID-19. Gates ya sanar da hakan ne cikin wani
Yanzun nan muke samun labarin faduwar wani jirgin sama kasar China, inda aka ce akalla mutane 133 ne ke cikinsa. Adadi da yawa ana kyautata zaton sun mutu.
Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka, kuma shugaban rukunin Dangote, Alhaji Aliko Dangote na Najeriya, ya zuwa ranar Laraba, 9 ga Maris, 2022 ya zama mutum na
Labarin da ke iso mu daga kasar waje na bayyana cewa, shugaban kasar Rasha na neman karin sojoji daga wata kasa domin ci gaba da ragargazar kasar Ukraine...
Gwamnatin Najeriya ta ce sam bata amince wani dan Najeriya ya tafi Ukraine da sunan taya 'yan Ukraine yakar Rasha ba. Ta bayyana dalilin da yasa ba za ta amince
Wasu 'yan ta'addan a kasar Asiya sun dasa bam a masallaci, sun hallaka mutane sama da 50 yayin da mutane sama da 100 suka jikkata a masallacin Juma'a a yankin.
Kasashen Duniya
Samu kari