Kasashen Duniya
Hukumar FBI ta ce ta kama wadanda ake zargi da shirin sace Gwamnar Michigan Gretchen Whitmer. Ta ce ana neman ayi garkuwa da wata mace da ke Gwamna a kasar.
Da ta ke maida martani akan lamarin, shugabar hukumar kula da ƴan Najeriya mazauna ƙasar waje (NIDCOM), Abike Dabiri-Erewa, ta yi tir gami da Allah-wadai da ƙon
A 2020 annobar cutar COVID-19 ta barke a wasu kasashen Duniya. Wannan cuta ta kwantar da har manyan shugabanni har da irinsu Donald J. Trump na kasar Amurka.
Za ku ji abin da Shugaba Donald Trump ya fadawa Likita bayan an fada masa ya kamu da COVID-19 a asibiti. Cutar Coronavirus ta harbi Shugaban Amurka kwanan nan.
Za ku ji irin abubuwan da su ka faru wajen muhawarar Donald Trump da Joe Biden jiya. An tafka muhawara tsakanin Shugaba Donald Trump da Joe Biden a Amurka.
A makon jiya Muhammadu Buhari ya rubuta takarda ga Xi Jinping domin taya Sinawa murna. Mutanen kasar Sin su kan yi biki na musamman a ranar 1 ga watan Oktoba.
Tun a jiya, Laraba, Legit.ng ta wallafa labarin cewa shugaba Muhammadu Buhari zai yi tafiya kasar Guinea Bissau daga birnin tarayya Abuja ranar Alhamis, 23 ga
Majalisar kasar Birtaniya ta sanar da manyan Commonwealth halin Najeriya. ‘Yan Majalisa 18 su ka sa hannu a wannan wasika, su ka ce ana kashe mutane a Najeriya.
A makon jiya Felix Osilama Okpoh ya mika kan shi gaban EFCC. Ana zargin wannan Bawan Allah da laifin damfarar Bayin Allah a Amurka, kuma an dade ana nemansa.
Kasashen Duniya
Samu kari