Kasashen Duniya
Shugaba Donald Trump zai sha kashi a zaben kasar Amurka. Da alamu, Joe Biden ya yi gaba, shi kuma Mista Trump ya na barazanar zuwa gaban kotu idan ya sha kashi.
Ministan harkokin cikin gida a Italiya Luciana Lamorgese ya ce ƴan sanda zasu cigaba da kare ƴanƙasa daga kungiyoyin masu aikata laifuka koda kuwa suna halin
Dr. Ngozi Okonjo-Iweala ta maida martani bayan Amurka ta ki bata goyon baya a WTO. Ngozi Okonjo-Iweala mai takardar zama ‘yar kasar da ta yi karatun jami'a.
Ta tabbata cewa dai Gwamnatin kasar Amurka ta fito karara ta nuna ba ta goyon bayan Ngozi Okonjo-Iweala. Meye abin da ya jawo adawar Amurka ga Okonjo-Iweala?
Za ku ji Yan Najeriyan da su ka samu manyan mukamai a Duniya a mulkin Buhari. Wadanda su ka yi wannan dace sun hada da Amina Mohammed ta majalisar dinkin Duniya
Bisa dukkan alamu kasashe fiye da 100 su k aba takarar Okonjo-Iweala karfi. daga cikin masu goyon bayan ‘Yar Najeriyar har da Fotugal, Romaniya, da Sweden.
Sanata Shehu Sani ya yi Allah-wadai da goyon bayan masu bata musulunci da Faransa ta ke yi. Tsohon Sanatan Kaduna ya caccaki Faransa a kan sukar Musulunci.
Kungiyar ta fitar da jawabi ne bayan an zargi jami’an sojoji da bude wuta ga mutanen da su ka saba dokar ta-baci da kulle, su ka fita zanga-zanga a jihar Legas.
An fara magana game da kashen-kashen 'Yan #EndSARS da aka yi a Lekki, Legas. Hillary Clinton da Rihanna sun yi maza sun Allah-wadai da kashe masu zanga-zanga.
Kasashen Duniya
Samu kari