Kasashen Duniya
A jiya mu ka ji Ngozi Okonjo-Iweala ta na neman samun kujerar WTO a bagas bayan Trump ya sha kashi, yanzu Kafar Ngozi Okonjo-Iweala ta kara kai wa daf da nasara
Majalisar Ingila ta tattauna yiwuwar hukunnta Shugabannin Najeriya. Ana zargin cewa gwamnatin Najeriya ta ci zarafin ‘Yan zanga-zangar #EndSARS kwanakin baya.
Dr. Onyema Ogbuagu ya na cikin Tawagar Likitocin pfizer dake binciken maganin COVID-19. Amurka da Gwamnati sun jinjinawa kwararren da ya shiga cikin Turawa.
A ranar Lahadi mu ka ji cewa Shugaban kasar Peru ya bar kujera bayan kwana 5 rak da hawa mulki. Duka-duka, kwanaki biyar ne Merino ya shafe a kan karagar mulki.
An rubutawa shugaban kasa Buhari takarda game da binciken tsohon Shugaban EFCC. Kungiyar kasar waje ta na so Buhari ya maida tsohon Shugaban EFCC kan kujerarsa.
Wannan yunƙuri ya janyo sa rai a zukatan ƴan Najeriya wai ko wataƙila gwamnatin tarayya na shirin buɗe iyakokin ƙasar don cigaba da kasuwanci da maƙwabtan ƙasas
Idan Joe Biden ya yi nasara a bana, Donald Trump zai nemi kujerar Shugaban kasa a 2024. Hadiman Shugaban kasar sun bijiro masa da batun ya tari jiko na gaba.
Masu rike da biza ba za su iya shigar kasar Sin daga Najeriya ba. Gwamnatin Sin ta ce ta dauki wannan mataki ne saboda COVID-19 da ake fama da ita tun Maris.
Trump ya kawo Jihohi 23, Biden ya kawo 23, saura sakamako 5. Unda ake jiran a kammala kidaya su ne: Georgia, Nevada, North Carolina, Pennsylvania da Alaska.
Kasashen Duniya
Samu kari