Kasar Saudiya
A yayin zaman kotu a kan shari'ar tsohon shugaban kasar Sudan, Omar Al-Bashir, ya bayyana cewa tarin makuden kudaden Yarima Salman na kasar Saudiyya ne ya ba shi kudin. Mai shari'ar ya tuhumi tsohon shugaban da mallaka, tare da am
Mun samu labari cewa an kammala taro; shugaban kasa Muhammadu Buhari da Tawagarsa sun iso Abuja. Shugaban kasar ya shafe kusan mako guda kenan a kasar waje.
Hukumar Kwastam ta yi babban kamu a makon nan. Ma’aikatan na NCS sun yi babban kamu a kan iyakoki da su ka hada da abinci, fetur, mai, shinkafa, takin gona da sauransu.
A cikin sanarwar da Bashir ya fitar, ya bayyana cewa shugaba Buhari ya bar Abuja zuwa birnin Yokohama na kasar Japan domin wani halartar wani taro da za a yi a ranar Laraba, 28 ga watan Agusta, 2019. Za a yi taron ne a kan cigaban
A cewar mizanin auna kwazon daliban, jihar Legas ce kadai ta shiga sahun jihohi 10 na farko daga jihohin yankin kudu maso yamma na 'yan kabilar Yoruba. Kaduna ce jihar Arewa da daliban ta suka fi nuna kwazo a jarrabawar, amma kum
Bayan kammala aikin hajjin bana, gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje, ya aike da kyautar naira dubu biyar-biyar ga kowane daya daga cikin Alhazan Kano 3,170 dake kasa mai tsarki.
Duk da cewar an samu karancin bayanai dangane da rasuwar fitaccen malamin yayin tattara wannan rahoto, mun samu cewa mutuwa wadda ta yiwa malamin yankar kauna ta tari hanzarin sa tun da safiyar ranar Alhamis.
Duk da nuna alamun kin amincewa da bukatar ta, matar bata daina rokon saurayin ya amince su yi aure ba yayin da take durkushe a kan gwuiwoyinta. Bayan saurayin ya tirje a kan amsa mata cewa zai aure ta ne, sai budurwar ta tashi ci
Rahotanni sun kawo cewa yawan adadin mahajjatan Najeriya wadanda suka mutu a kasa mai tsarki ya kai tara. Dr. Ibrahim Kana, Shugaban tawagar likitoci na hukumar kula da mahajjatan Najeriya (NAHCON), ne ya tabbatar da hakan.
Kasar Saudiya
Samu kari