Kasar Saudiya
Harin da Amurkan ta kai ba zai rasa nasaba da harbo wani jirgin yakin kasar Amurka mai amfani da na'ura da kasar Iran ta yi ba a cikin makon jiya da kuma wani harin da aka kai wa jiragen dakon danyen man fetur na Amurka, wanda ta
Za ku ji Yadda aka yi wa Shugaba #Morsi sallar jana'iza a masallacin Kwalejin Nana Asma'u da ke Sokoto ranar Talata da kuma a nan jihar Bauchi. Amma hukumomin kasar Masar su ka hana a yi masa sallah a fili.
Lamarin bude wani gidan rawa na halal a birnin Jiddah da ke kasar Saudiyya ya haifar da cece-kuce a shafukan sada zumunta na kasar, inda mutane ke tofa albarkacin bakunansu.
Asusun dake taimakawa kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya (MDD) ya sanar da cewa a dukkan sa'a daya a kasar Yaman ana yin asarar mutane 7, inda mahaifiya 1 da Yara 6 suke mutuwa...
Kungiyar kare hakkin musulmi ta Najeriya MURIC, ta yiwa kungiyar dattawan Kirista reshen Arewa NCEF raddi kan zargin wata manufa yayin da shugaban kasa Muhammad Buhari ya halarci taron musulmi na duniya a kasar Saudiya.
Kazalika, ya yaba wa kokarin kungiyar wajen magance rigingimun da aka shafe shekara da shekaru ana fama da su a kasashen Syria, Libya da kuma shiga cikin lamarin tsirarun Musulmin yankin Rohingya a kasar Myammar. Wannan shine karo
Tsohon shugabar kasar Najeriya a mulki soji, Abdulsalamu Abubakar, ya ziyarci shugaba Buhari a kasar Saudiyya domin gana wa ta musamman. Babu wata sanarwa ko bayani a kan dalilin ganawar shugabannnin biyu a kasar Saudiyya. Shugaba
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi sallar Juma'a a babban masallacin Makkah da ke Saudiyya tare da kimanin shugabanin kasashen duniya 53 da daruruwan mabiya addinin musulunci. Kamfanin dillancin labarai NAN ta ruwaito cewa Buhari da s
Bayan kwanaki takwas da dawo wa daga kasar Saudiya inda ya gudanar da aikin Umara, shugaban kasa Muhammadu Buhari zai tashi daga birnin Abuja a ranar Alhamis zuwa birnin Jedda na kasar Saudiya.
Kasar Saudiya
Samu kari