Kasar Saudiya
Hukumar jin dadin alhazai ta kasa (NAHCOM) ta ce maniyyata daga jihar Zamfara sun kara samun ragin kudin da yawansu ya kai Riyal 200 daga kudin kujerar Hajji na shekarar nan da suka biya. Fatima Sanda Usara, shugabar sashen hulda
Rahotanni sun kawo cewa shahararrun mawaka da makadan nan na kasar Amurka sun yi shasu a birnin Jeddah da ke Saudiya, bikin casu da 'yan kasar suka dade suna zuba ido.
Hukumar da ke kula da jigilan alhazan Najeriya (NAHCON) ta bayyana cewa daga yau Alhamis, 18 ga watan Yuli, za ta fara jigilan mahajjatan kasar daga Madina zuwa Makka.
Fitacciyar mawakiyar 'Pop' din nan Janet Jackson kanwa a gurin shaharren marigayin mawakin nan Micheal Jackson, ta na daya daga cikin shahararrun mawakan da zasu yi waka a kasar Saudiyya...
Siyasar jihar Kano ta canja wani sabon salo, bayan wata yarinya dalibar makarantar sakandare ta rubuta sunan dan takarar gwamna na babbar jam'iyyar adawa ta PDP na jihar Kano, Abba Kabir Yusuf (Gida-Gida) a jikin hijabinta na...
Matar da ke jan ragamar babbar hukumar IMF Duniya ta bar aiki. Wannan ba kowa ba ce illa Christine Madeleine Odette Lagarde wanda ake tunani za ta koma babban bankin Nahiyar ta Turai watau ECB
Ana tuhumar Gimbiya Hassa bin Salman ne da sanya mai tsaron lafiyarta, Rani Saidi dukkan Ashraf Eid lokacin da aka same shi yana daukan hotunna a gidan ta a shekarar 2016. Gimbiya Hassa bin Salman 'ya ce ga Sarki Salman bin Abdula
Fitacciyar mawakiyar nan ta turanci, Nicki Minaj, ta bayyana cewa sabanin sanarwar da aka yi a mako da ya gabata, ba za ta ziyarci kasar Saudiyya ba. Da farko dai an tattaro cewa Minaj zata yi wasa ne a filin wasa na Sarki Abdulla
Fitacciyar mawakiyar 'Hip-Hop' dinnan ta kasar Amurka, Nicki Minaj, ta bayyana kudurinta na fasa zuwa kasar Saudiyya kamar yadda kafafen yada labarai a makon da ya gabata. Nicki Minaj ta bayar da dalilin cewa ta canja shawarar...
Kasar Saudiya
Samu kari