Kasar Saudiya
Wani Bawan Allah wanda Haifaffen Najeriya ne ya zama babban Masanin tarihi a kasar Birtaniya. Wannan mutumi wanda Rabi-‘Dan Najeriya ne ya na cikin masu ilmin da ake ji da su yanzu a Duniya.
Fitattun jarumai na duniya goma sha biyar ne suka karbi kyaututtuka a ranar Litinin dinnan da ta gabata 14 ga watan Oktobar nan, a wajen taron bikin da aka yi na karrama manyan jaruman duniya a birnin Riyadh na kasar Saudiyya...
Jarumin wanda ya shahara musamman a fina-finan soyayya a masana'antar Bollywood, ya wallafa sakon godiya ga kasar Saudiyya a zauren sada zumunta na Twitter, tare da watsa hotunan yadda bikin ya gudana.
Rahotanni daga kasar Saudiyya sun kawo cewa mutane 35 dake aikin umurah sun mutu sakamakon hatsarin motar da yayi sanadiyar konewarsu kurmus har lahira.
‘Dan Majalisar Arewa ya samu karin matsayi a Majalisar Afrika. A jiya ne dai aka nada Hon. Fulata Shugaban ‘Yan Majalisar Afrika ta Yamma a matsayin Shugaban IPU na kasashen da ke makwabtaka da Najeriya.
Bangarori da dama na ganin cewa, Yarima Muhammad Bn Salman mai jiran gado ne ke kawo wadannan sauye-sauye a kasar musamman a bangaren nishadantarwa kamar yadda jaridar BBC Hausa ta ruwaito.
Wannan shine karo na farko da kasar Saudiyya ta bayar da irin wannan dama kuma ta yi hakan ne domin bawa baki masu yawon bude ido damar ziyartar kasar domin yawon bude ido ko shakata wa. A sanarwar da hukumar kula da harkokin bude
A wani rahoto da jaridar Daily Trust ta wallafa a ranar 17 ga watan Satumba, ta bayyana wasu dalilai da suka sanya ake matsananciyar takun saka da muguwar adawa da juna tsakanin kasar Saudiya da kuma Iran.
Mahukunta a ranar Lahadi sun ce an harbe wani babban bafade na Sarkin Saudiya, Salman bin Abdulaziz Al Saud, yayin da mutane 7 suka jikkata da suka hadar da jami'an tsaro biyo bayan wata takaddama ta cacar baki da ta auku a Jedda.
Kasar Saudiya
Samu kari