Kasar Saudiya
Jami'an hukumar tsaro ta NSCDC ta jihar Legas sun gano wani gini a yankin Iyana-Ipaja dake jihar Legas inda ake aje kananan 'yan mata kafin ayi safararsu zuwa Mali da sauran sassa na duniya don karuwanci...
Jami'ai sun kama wani Mutumin Najeriya da aikata da laifin damfarar mutane fiye da 700 a Birtaniya. Har da wata Budurwarsa aka samu da laifi.
Gwamnatin jihar Kano za ta gina katafaren asibitin da babu irinsa a fannin maganin kansa. Wannan zai sa Gwamna Abdullahi Ganduje ya ciri tuta a cikin Gwamnonin Najeriya.
Ladanin Masallacin Masjid Al Sulaiman dake Jeddah a kasar Saudiyya ya mutu yayin jiran lokacin kiran Sallar Asuba. Ladanin mai suna Abdul Haq al Halabi ya mutu yayin da yake zaune yana karatun Alqur'ani mai girma kafin lokacin kir
A ranar Laraba ne Iran ta kaddamar da wasu hare - hare da makamai masu linzami a wasu sansani guda biyu na sojojin kasar Amurka dake kasar Iraqi. Hare - haren da kasar Iran ta kai wa sansanin sojin kasar Amurka na zuwa ne bayan wa
Majalisar kasar Amurka ta bayyana abin da za ta yi wa Trump game da yaki da Iran inda ta ce za ta taka masa burki. Amma Sanatocin Jam’iyyar Trump su ke da rinjaye a majalisar dattawa.
Mun kawo maku kudin daga cikin labarin Umar Kabir wanda ya zama zakara a musabakar Kur’anin bana. Allahu ya qara daraja da kuma nisan kwana.
Wani likitan Najeriya da ya koma kasar Saudi Arabia ya bayyana yadda ya fashe da kuka bayan da ya karba jimillar albashinshi na watanni hudu Najeriya a kasar dake tsakiyar gabas din...
Da alamu Iran ta cika alkawarin da ta yi, ta kai wa Dakarun Amurka hari. Tuni dai shugaba Donald Trump ya yi magana cikin tsakar dare bayan harin.
Kasar Saudiya
Samu kari