Kasar Saudiya
Cutar Coronavirus ta raba Anthony Joshua da wani Abokinsa a kasar Ingila. A jiya kuma mun ji cewa COVID-19 ta kashe wani tsohon Shugaban kasar Somaliya a Landan
Amurka ta na ganin China ta na yaudarar Duniya a kan batun annobar Coronavirus. Ana zargin Kasar Sin ba ta fadan gaskiyar adadin mutanen da COVID-19 ta kashe.
Sanarwar ta bayyana cewa hukumar kasar Saudiyya ta mayarwa da duk wanda ya biya bizar Umrah kudadensu. Dangane da wadanda dokar hana shige da fice ta ritsa da
Gwamnatin kasar Saudiyya ta nemi musulman duniya da su dakatar da batun zuwa aikin Hajjin bana har sai yadda hali yayi game da annobar cutar nan mai toshe numfa
Kudin gangar mai ya yi kasa zuwa $22 a kasuwar Duniya. Kasashen OPEC irin su Najeriya. Angola, Aljeriya da Venezuela za su fi shan wahalar wannan mugun karyewa.
A ranar Lahadi ne hukumar kasar Saudi Arabia sun sanar da cewa wasu mutane 66 da suka kamu da kwayar cutar coronavirus sun warke. Sanarwar na kunshe ne a cikin
Cibiyoyin gwajin kwayar cutar coronavirus da ke aiki yanzu a Najeriya sune; na cibiyar NCDC da ke Abuja, asibitin kwararru da ke Irrua a jihar Edo, asibitn koya
Rahotanni daga kasar Saudiyya ta tabbatar da mutuwar mutum na farko a kasar sakamakon cutar coronavirus. Mutumin ya kasance dan asalin kasar Afghanistan ne.
Sanarwar ta kara da cewa ma’aikatan kula da al’amuran cikin gida ce za ta tabbatar da dabbaka dokar tare da hadin kan hukumomin Soji, Yansanda da sauran hukumom
Kasar Saudiya
Samu kari