Karatun Ilimi
Onneghen na wannan furuci ne a fadar gwamnatin tarayya bayan wata ganawar sirri da ya yi da shugaba Buhari a yau, Talata. Onneghen ya ce babu wani alkali da zai gama sauraron kara kuma ya ki yanke hukunci tare da bayyana yawan dag
Kakakin ya ce 'yan Achabar sun yi dandazo tare rufe jami'in da duka har ta kai ga sun yi masa rauni. Ya kara da cewar lamarin kan iya fin haka tsamari ba don jama'a dake wucewa sun kwaci VIO din ba. Yanzu haka an kai Mista Eyge as
Okonjo-Iweala ta ce, ta sha wuya sosai a kokarinta na kawo sauyi don fito da komai fili a harkar gudanar dakamfanin mai na kasa (NNPC) daga ma'aikatan kamfanin. "Zan iya cewa shine aikin da ya fi kowanne wahala da kasada a aikina
A jiya ne rahotanni suka mamaye kafafen yada labarai cewar gwamnatin jihar Kaduna ta sallami malaman makaranta 4,500 daga cikin fiye da malaman makaranta 11,000 da ta dauka aiki satin da ya wuce. A wata sanarwa da kakakin gwamnan
Rariya ta ruwaito Shugaban makarantar ne ya gayyaci Honorabul Aliyu don ganin ma kansa yadda suke gudanar da koya da koyarwa a makaranta, inda daga nan shima dan majalisar ya fada aji, inda aka hange shi yana biya ma daliban daras
Daga addinin musulunchi nakoma addinin Christianity, inda kuma tuni na sanar da dangina hakan, dakuma wasu abokaina. To bayan faruwar hakan ne fa masoya na dakuma dangina duk suka fada cikin bakin ciki kwarai, wasuma KO abinchi ba
A wasikun da 'yan majalisar wakilan suka aike kuma shugaban majalisar, Yakubu Dogara, ya karanta sun bayyana cewar sun canja sheka daga PDP zuwa jam'iyya mai mulki a jihar su, Anambra, wato jam'iyyar APGA ta tsohon dan gwagwarmaya
Kafar yada labaran ta ce iyayen jaririn sun mutu ne sakamakon wani hatsari da ya ritsa da su amma tun kafin mutuwar su, an daskarar da cikin jaririn a cikin na'ura a dakin gwaje-gwaje domin haihuwar sa ta hanyar kimiyya. Bayan mu
Wani Malamin kuma ya shawarci gwamnati ta dauki hukumomin da suke kula da Malamai wajen shirya jarabawar, hakazalika yayi kira da a sanya maki mai tsaka tsakiya. Wata Malamar kuma nuna adawa ta yi da jarabawar “Bana son jarabawar,
Karatun Ilimi
Samu kari