Karatun Ilimi
Sashen kula da cigaban jama'a na majalisar dinkin duniya (UNDP) ya saki sakamakon wani bincike da ya gudanar a kan walwalar jama'a a jihohin Najeriya daga alkaluman da ya tattara a shekarar 2016. Alkaluman da UNDP ta yi amfani da
Obasanjo ya bayyana haka ne yau, Alhamis, yayin da yake jawabi a kan maudu'in 'Rashi aiki a Najeriya da hanyoyin magance shi' a jami'ar Obafemi Awolowo dake garin Ile-Ife, a jihar Osun. Obasanjo ya ce akwai dumbin aiyuka a kasar
A yau Laraba ne Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya shawarci gwamnatin tarayya ta yiwa tsarin Ilimin Najeriya garambawul yadda za a rika koyar da darrusa da harsunan Najeriya a maimakon amfani da turanci kawai. Sarki Sanusi ya baya
Daga karshe karancin manyan makarantun ilimi a yankin karaduwan jahar Katsina ya zo karshe a yayin da tsohon dan takarar gwamnan jahar Katsina Injiniya Nura Khalil ya dauki gabaran gina sabuwar jami’a da kuma kwalejin kimiyya da f
Gwamnan jahar Kaduna Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya karrama wani shahararren attajiri mai karfin arziki, kuma surukin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Alhaji Muhammad Indimi, inda ya shirya masa waliman karramawa a Kaduna.
Anyi wani gangamin wasu mutane masu ra’ayi dake ganin gwamnatin jahar Kaduna a karkashin shugabancin Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya zaluncesu ta hanyar rabasu da aikin da suke yin a koyawar, a garin Zaria ta jahar Kaduna.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bada umarnin biyan makudan kudade ga jami’o’in Najeriya na gwamnati da suka kai naira biliyan ashirin (N20,000,000,000) don baiwa kungiyar malaman jami’a damar inganta karatun jami’o’in kasarnan.
Wani dalibi dake karatu a makarantar koyar da ilimin fasahar kere-kere dake jihar Enugu ya matukar burge abokan karatunsa da ragowar jama’a bayan ya tuka motar da ya kera zuwa makarantar su. Dalibin da ya zama abun kallo a wurin
A yau, Asabar, ne aka sayi wani zane na gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-rufa’i, da wani dalibin jami’ar Ahmadu Bello dake Zaria ya yi cikin minti biyu, a kan miliyan N2m. Mamba a majalisar wakilai daga jihar Kaduna, Mohammed
Karatun Ilimi
Samu kari