Jihar Kaduna
Sauran barayin sune; Muhammed Sani, Jibrin Shehu, Usman Sani, Musa Garba, an kamasu a cikin jejin Akilbu dake karamar hukumar Kachia jihar Kaduna, masu garkuwa da mutanen sun bada cikakken bayani akan ta'addancin da suka jima suna
Gowon ne mutum na biyar daga cikin manyan kasar nan da suka ziyarci Buhari a fadar gwamnatin tarayya a ranar Litinin. Gwamnan babban bankin kasa (CBN), Godwin Emefiele, ne ya fara ziyartar shugaba Buhari domin yi masa godiya a kan
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi ganawar sirri a lokuta daban-daban da gwamnan jihar Legas; Akinwunmi Ambode, na jihar Kaduna, Malama Nasir El-Rufa'i, da kuma na jihar Benuwe; Samuel Ortom. Dukkan gwamnoni sun gana ne da Buhar
Jam’iyyar APC ta warware rikicin ta inda tace Gwamnan Kaduna bai zagi Tinubu ba. Wasu maganganun Gwamnan Kaduna su neman jawo masa matsala Jigon APC, wanda yanzu APC tace Jawaban El-Rufai ba su da alaka da Tinubu.
Yau ne majalisar dattijai ta Najeriya ta bayyana babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna a matsayin hanya mafi hadari a nahiyar Afirka, saboda matsalar masu garkuwa da mutane da 'yan fashi da makami da suka addabi matafiya da suke bin...
Ya kuma rike mukamin kwamishinan 'yan sanda a jihohin Kogi da Bauchi inda ya jagoranci atisayen Operation Absolute Sanity a hanyar Kaduna zuwa Abuja a 2017. Sabo ya ce sabon kwamishinan ya kallubalanci dakarun rundunar su sake may
Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi ya ce tashar jirgin ruwa na kan tudu na Kaduna zai inganta tattalin arziki da kasuwanci a jihar Kaduna da Najeriya baki daya. Ministan ya yi wannan jawabin ne a ranar Talata a Kaduna wurin bikin far
Majiyar Legit.ng ta ruwaito El-Rufai ya bayyana haka ne a garin Ikoyi na jahar Legas, yayin da yake jawabi a yayin taron wasu yan kungiyar ‘Bridge Club’ mai taken ‘Tattaunawar yamma da mai girma gwamnan jahar Kaduna, Mallam Nasir
Legit.ng ta ruwaito kaakakin rundunar Sojan kasa, Kanal Sagir Musa ne ya bayyana haka a ranar Lahadi, 5 ga watan Mayu cikin wata sanarwa daya fitar, inda ya zayyano jahohin da dokar ta shafa kamar haka; Kano, Katsina, Kebbi, Zamfa
Jihar Kaduna
Samu kari