Jihar Kaduna

Safiyya Ahmad, ta lashe gasar Hikayata na bana
Safiyya Ahmad, ta lashe gasar Hikayata na bana
Labarai
daga  Aisha Khalid

Safiyya Ahmad ce marubuciyar da ta lashe gasar rubutun hausa na mata na BBC a wannan shekarar. Safiyya Ahmad mai shekaru 23 haifaffiyar karamar hukumar Zaria ce ta jihar Kaduna arewacin Najeriya. Ta lashe gasar ne da rubutunta...