Jihar Kaduna
Gwamnatin jahar Kaduna ta bayyana kokarinta na sanya masara da citta cikin kayayyakin da zata dinga safararsu tare da cinikinsu a kasashen waje zuwa shekara 2020, kamar yadda babban sakataren ma’aikatar noma, Alhaji Sabiu Sani ya
Dakarun rundunar Sojan ruwa ta Najeriya sun samu nasarar kwato shanu guda 318 daga hannun barayin mutane daban daban tare da kama wasu barayin dabbobin guda 5 a yankin karamar hukumar Kachia na jahar Kaduna.
Hankula sun tashi a unguwar Hayin Malam Bello dake cikin yankin Rigasa na karamar hukumar Igabi ta jahar Kaduna yayin da mamakon ruwan sama ya yi awon gaba da wata babur din keke Napep har ya yi sanadiyyar mutuwar wata budurwa.
Safiyya Ahmad ce marubuciyar da ta lashe gasar rubutun hausa na mata na BBC a wannan shekarar. Safiyya Ahmad mai shekaru 23 haifaffiyar karamar hukumar Zaria ce ta jihar Kaduna arewacin Najeriya. Ta lashe gasar ne da rubutunta...
Jami’ar jahar Kaduna ta dakatar da wani jami’inta mai suna Bala Umar wanda ake kira da suna A.B Umar biyo bayan tuhumarsa da wata daliba ta yin a cewa ya taba nemanta da nufin lalata lokacin da yake jami’ar Ahmadu Bello dake Zaria
Kwamishinar jihar Kaduna kan harkokin bil adama da cigaban jama'a, Hafsat Baba ta bayyana cewa wasu daga cikin fursunonin da aka saka na cibiyar horar da dalibai sun kasance daure cikin mari tsawon shekara takwas.
An shiga rudani a yankin gain Rigasa da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna biyo bayan wani mamayar sassafe da rundunar yan sandan Kaduna suka kai cibiyar horar da kangararru na Malam Niga a yankin.
Kamafani dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewa mataimakin darektan hulda da jama'a na rundunar soji ta daya da ke Kaduna, Kanal Ezindu Idimah, ya tabbatar da kubutar da daliban ga manema labarai a Kaduna ranar Alhamis.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta kama masu garkuwa da mutane da yan fashi da makami su 45, wadanda suka addabi matafiya da mazauna jihar a hanyar babbar titin Kaduna zuwa Abuja da kuma hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari.
Jihar Kaduna
Samu kari