Jihar Kaduna

Rusau: Hotunan gidajen da KASUPDA ta rushe a Kaduna
Rusau: Hotunan gidajen da KASUPDA ta rushe a Kaduna
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Hankulan mazauna birnin Kaduna sun tashi, sakamakon rushe sama da gidaje 300 da cibiyar habaka birane ta jihar Kaduna (KASUPDA) ta yi. Wasu gidajen da aka rushe din ana kan ginasu ne, wasu daga ciki kuma an kammala har an tare.