Jirgin Sama
A safiyar yau, Asabar 14 ga watan Fabrairu, jirgin Delta Air yayi saukan gaggawa a babba filin jirgin saman Murtala Mohammad dake Legas jim kadan bayan ya kama da wuta a cikin hazo. Matukin jirgin Delta Air flight DL055 (ATL)ETG
Hankalin fasinjojin jirgin Dana Air ya tashi yayinda kofan jirgin ya balle daga sauka a filin jirgin sama. Daya daga cikin fasinjojin mai suna Dapo Sanwo, yace kofan da ya balle dama a kwance yake tun lokacin da suka hau jirgin wa
Ministar sufurin jiragen sama a kasar Cecelia Dapaah ta ce kamfanin na iya fuskantar matsin lamba idan har bai dauki mataki ba a kan kudin cizo da aka ruwaito sun dabaibaye wasu jiragensa da ke jigila zuwa kasar Ghana.
Hukumar sojin saman Najeriya ta ce ta sau nasaran ragargazan shagon kanikancin motan Boko Haram a Sambisa. Kakakin hukumar, AVM Olatokunbo Adesanya, ya bayyana hakan ne a wata jawabi yau Laraba a birnin tarayyaAbuja.
Kamfanin jirgin (Jet Airways), a sanarwar da ya fitar ya ce har yanzu basu san mene ne ya haddasa fada tsakanin direbobin ba, illa iyaka dai sun san cewar direban jirgin namiji ne ya fara sheke direbar jirgin mace da mari yayin wa
An yiwa mawakan satar ne bayan dawowar su daga Uyo, babban birnin jihar Akwa Ibom. Jirgin mai lamba T7-Aoo ya sauka a filin jirage na Legas da misalin karfe 8:33 na yamma kuma an yi masa sata yayin da yake gare kafin ya kai ga
A wani sabon lamari da ya faru a makon jiya a jihar Legas, sai gashi wai anyi wa jirgin sama sata a titun jirgi na Murtala Muhammed da ke Ikeja, saukarsa kenan
Ana sa ran saukar jirgi mai dauke da mata zalla a Najeriya a ranar Asabar, 16 ga watan Disamba. Jirgin ya kasance na kasar Habasha wato Ethiopian Airlines.
Naij.com ta samu rahoton wani mazaunin unguwar Babban masallaci dake karamar hukumar Geidam a jihar Yobe, da Allah ya bashi baiwa ta fasahar kera jirgin sama da
Jirgin Sama
Samu kari