Jirgin Sama
Majiyar Legit.ng ta ruwaitojirgin ya tashi daga tashar jirgin kasa dake garin Rigasa na jahar Kaduna da misalin karfe 10 na safe, sai dai bai yi nisa ba ya ci karo da yan bindiga a daidai garin Katari, kimanin kilomita 70 kafin sh
Mutum 570 sun tsure a sararin samaniya bayan jirgin aikin Hajj ya samu matsala wajen tashi. Tuni ma har an soma duba ainihin abin da ya faru inda ake zargin Matukin jirgin da laifi a Najeriya.
Sojojin saman Najeriya sun yi abin a yaba inda Sojoji su ka yi luguden wuta a wuraren da Boko Haram su ka labe. Rundunar Sojin sama sun kai wannan hari ne a Ranar ja-ji-birin Sallah.
Da alamu dai lallai akwai na kwarai bayan wani Direba ya maida makudan kudin da ya tsinta har kusan Miliyan daya na wani Fasinja bayan ya manta da su a mota. Direban ya yi cigiya kuma aka dace.
A ranar Talata, 23 ga watan Yulin 2019, mun samu cewa daya daga cikin tayoyin wani jirgin Air Peace ta fashe yayin dirarsa a filin jirgin saman kasa da kasa na Murtala Muhammad International Airport MMIA dake jihar Legas.
Takaitaccen faifan bidiyon Adamu yayin da ya dare fuffuken jirgin ya watsu a dandalin sada zumunta da kafafen yada labarai na gida da na waje. Adamu ya yi yunkurin shiga dakin ajiye kaya na jirgin, lamarin da ya tilasta direban
Wani mutumi da ake tunanin mahaukaci ne ya shige cikin injin na jirgin Azman a ranar Juma’a, 19 ga watan Yuli a filin sauka da tashin jirage na Murtala Muhammad da nufin a kais hi birnin Accra na kasar Ghana.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wannan lamari ya auku ne a gab da filin sauka da tashin jiragen sama na Dubai, a lokacin da jirgin dake dauke da mutane hudu yake kan hanyarsa ta zuwa filin domin gudanar da gyare gyare a wata na’urar f
Fasinjojin wani jirgi da ya ta so daga filin sauka da tashin jirage na birnin London, sun cika da mamaki, ya yinda suka tsinci kan su a birnin Edinburgh, da ke kasar Scotland, saboda su dai sun san cewa a birnin Dusseldorf da ke..
Jirgin Sama
Samu kari