
Jihar Yobe







Wasu 'yan bindiga da ake zargin 'yan fashi da makami ne sun tafka barna a jihar Yobe. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an 'yan sanda guda biyu har lahira.

ACP Dauda Fika, jarumin dan sanda da ke yaki da Boko Haram, ya rasu a Abuja. Ya jagoranci hare-haren kwato garuruwa a Yobe da Borno daga hannun ‘yan ta’adda.

Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya yi nasarar zama sabon shugaban ƙungiyar gwamnonin yankin Tafkin Chadi, ya ce zai maiɗa hankali kan bunƙasa yankin.

Wani babban jigo a jam'iyyar APC a jihar Yobe, Sa'idu Hassan Jakusko, ya sanar da ficewarsa daga APC. Ya nuna cewa ba a saka musu ba duk da wahalar da suka yi.

Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai, sun samu nasarar dakile wani hari da 'yan ta'addan ISWAP suka yi yunkurin kai wa a jihar Yobe.

Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wata babbar kasuwar da ke jihar Yobe. Sun kashe mutum bakwai tare da raunata wasu mutane daban.

Gwamnan jihar Yobe ya raba tallafin kudi ga wasu talakawa masu aikin saran itace, matafiya da masu aikin titi. Gwamnan ya raba kudin ne yayin ziyarar ba zata.

Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya koka kan yadda jami'an tsaro ba su kawo rahotanni kan nasarorin da gwamnatinsa ta samu. Ya ce hukumomi ba su yin aikinsu.

Tsohon shugaban majalisa, Sanata Ahmad Lawan ya bayyana bukatar shugabanni su tabbatar da daukar matakan kawo karshen yunwa da ta addabi al'umar kasar nan.
Jihar Yobe
Samu kari