Jihar Yobe
Jami'an rundunar sojin Najeirya sun kama wani mutumi da ake zargin dan leken asirin kungiyar ta'addancin Boko Haram ne a filin jirgin sama a jihar Yobe.
Dakarun Operation HADIN KAI sun kashe wani babban jigo a majalisar Shura ta ISWAP mai suna Abu Jarir a wani samame da suka kai a yankin jihar Yobe.
Mataimakin gwamnan jihar Yobe, Idi Gubana ya lara godewa Allah SWT bisa ni'imar da ya masa ta hanyar gina sababbin masallatai da daukar nauyin auren marayu.
Gwamnati jihar Yobe ta tara malamai 800 daga sassa daban-daban domin yi wa shugabanni addu'a. Malaman za su yi wa shugaba Bola Tinubu addu'ar nasara.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya fusata da harin sojojin sama da ya hallaka fararen hula akalla 200 a wata kasuwa da ke iyakar Borno da Yobe.
Jirgin yaƙin sojojin saman Najeriya ya kashe mutane 56 a kasuwar Jilli da ke iyakar Borno da Yobe, da tunanin cewa ƴan ta'adda ne suka taru a kasuwar.
An sanar da cewa za a samu karancin wutar lantarki a jihohin Gombe, Bauchi, Taraba, Yobe, Borno, Filato da Adamawa a Arewacin Najeriya saboda wani gyara.
Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta sanar da cewa za a yi ruwan sama jihohi irinsu Kaduna, Yobe, Gombe, Adamawa, Taraba da sauransu a Arewa da wasu jihohi
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai, sun yi nasara kan 'yan ta'addan kungiyar ISWAP. Sojojin sun samu nasarar hallaka wani kwamanda.
Jihar Yobe
Samu kari