Jihar Kano
AbdulAziz Ganduje, ɗan tsohon shugaban APC na ƙasa, ya sayi fom domin takarar kujerar majalisar wakilai a Kano ƙarƙashin jam’iyyar NDC mai adawa a Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta karyata ikirarin da gwamnatin Kano ta yi na cewa Rabiu Musa Kwankwaso dan amshin shatar APC ne.
Babbar kotun tarayya ta Najeriya ta tabbatar da rasuwar daya daga cikin alkalanta, Mai Shari'a Mohammed Yunusa bayan ya yi wata faduwa a cikin gidansa.
Sarkin Kano na 15, Aminu Bayero, ya sanar da jami’an tsaro shirinsa na gudanar da Hawan Sallah na 2026 daga fadar Nasarawa a Kano yayin da ake takaddamar masarauta.
Rahotanni daga wasu kasuwannin dabbobi a Kano sun nuna cewa farashin raguna na farawa ne daga N150,000 har zuwa N700,000 ko sama da haka gwargwadon girma.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya taya Gwamna Abba Kabir Yusuf, murnar samun tikitin takara na jam'iyyar APC don zaben 2027.
Jam’iyyar APC ta rasa ɗan majalisar Gwale, Abdulmajid Isa Umar Mai Rigar Fata, bayan ya koma NDC saboda rashin samun tikitin takarar dawowa majalisa.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta tsayar da Abba Kabir Yusuf a matsayin dan takararta na gwamnan jihar Kano a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun tare dillalan dabbobi daga Ajingi a Kano tare da sace raguna 11 yayin zuwa Kogi.
Jihar Kano
Samu kari