Jihar Kano
Jigon APC a Kano ya yabawa Tinubu kan amincewa da gyaran titin saukar jirage na biyu a filin jirgin Kano da naira biliyan 46, yana cewa zai bunƙasa tattalin arziki.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta yi zargin NNPP na neman mafaka, ta fara kokarin hada kai a goyawa takarar Obo da Kwankwaso baya a 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da fitar da kudade domin gyara filin jirgin sama na kasa da kasa na Malam Aminu Kano (MAKIA) da ke birnin Kano.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta NDC ta bayyana yadda aka so tsayar da Mustapha Kwankwaso takara amma daga baya aka hakura aka ba Kwamred.
A labarin nan, za a ji cewa Kwamared Abdullahi Ghali Basaf, tsohon shugaban karamar hukuma a jihar Kano ya koma sana'ar dinki bayan ya rasa kujera.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Kabiru Gaya ya bayana abubuwan da suka jawo aka tattauna tsakaninsa da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a Abuja
Barrista Muhuyi Magaji Rimin Gado, ya ce shaye-shayen miyagun ƙwayoyi na daga cikin manyan abubuwan da ke haddasa aikata laifuka da rikicin ƙungiyoyin daba a jihar.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rufa'i Sani Hanga da Kabiru Gaya da aka hango a wajen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bai yi wa jam'iyyar NDC dadi ba.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rufa'i Hanga ya na fadada ayyukansa wajen tattauna wa da magoya baya game da sauya sheka daga NDC a rabu da Kwankwaso.
Jihar Kano
Samu kari