Jihar Kano
Hukumar zabe mai zaman kanta za ta gudanar da zabe a Kano, Abuja, Osun, Ekiti da jihar Rivers a shekarar 2026. Za a gudanar da zaben ne saboda cike gibi.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisar tarayya da ke wakiltar Wudil da Garko ya bayyana takaicin yadda wasu 'yan majalisar Amurka suka yi wa Kwankwaso sharri.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf, ta musanta batun cewa tana shirin hana Rabiu Musa Kwankwaso shigowa cikin garin Kano.
Mataimakin gwamnan jihar Kano, Kwamared Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya bukaci a cire sunan Rabiu Musa Kwankwaso a cikin kudirin dokar da aka gabatar a Amurka.
Tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya jaddada gazawar tsaro a Najeriya bayan kisan Murtala Mohammed, yana mai cewa ci gaban Afirka na bukatar shugabanci nagari
Sojojin Najeriya sun ceto wasu mutane takwas da aka sace a wajen biki a jihar Kano. 'Yan bindiga sun saka kayan sojoji sun sace mutanen a karamar hukumar Shanono.
A labarin nan, za a ji cewa Injiniya Buba Galadima ya bayyana shirin da jam'iyyar mai mulki, APC ke yi a Kano wajen hana Rabiu Musa Kwankwaso zuwa jiharSA.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya yi magana kan zargin da aka yi wa Sanata Rabiu Kwankwaso a Amurka. Ya ce babu kamshin gaskiya a zargin Amurka.
Fasto Isaac Idahosa da ya yi takara da Kwankwaso ya kalubalanci 'yan majalisar Amurka kan barazanar da suka fara tare da batun saka masa takunkumi.
Jihar Kano
Samu kari