Jihar Kano
Jagoran NNPP na kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa abin da ya shiga tsakaninsa da Sanata Hamisu Musa sabani ke amma bai taba cin amanarsa ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ba zai samu wani sassauci ba a shari'ar rashawa da gwamnatin Kano ke yi masa.
Majalisar dokokin jihar Kano, ta bayyana halin da ake ciki kan batun tsige mataimakin gwamna. Ta ce sai bayan dawowa hutu ne za a tattauna idan akwai bukatar hakan.
Kwamishinoni biyar sun yi murabus daga gwamnatin Abba Kabir Yusuf sun bi Sanata Rabiu Kwankwaso. Sun yi haka ne bayan Abba Kabir ya koma APC daga NNPP.
Tafiyar Kwankwasiyya ta yi martani ga masu neman mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya yi murabus daga mukaminsa saboda k min shiga APC.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta waiwayi jihar Kano inda Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya har ƙasa a lokacin da Gwamna da Mataimakinsa ke jin jiki.
Kwamishinan yada labarai na Kano, Ibrahim Waiya ya ce labarin da ake yadawa cewa ayyukan gwamnatin Kano ya tsaya cak saboda boren wasu kwamishinoni ba gaskiya ba ne.
A labarin nan, za a ji yadda kalaman Kwamishinan yaɗa labaran Gwamna, Ibrahim Abdullahi Waiya ya fusata NNPP da ta ce na da shi aka kafa gwamnatin Kano ba.
Jam'iyyar APC ta yi wa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso martani kan cewa Abba Kabir Yusuf zai fadi saboda komawa jam'iyyar APC a jihar da haduwa da Abdullahi Ganduje.
Jihar Kano
Samu kari