Jihar Kano
Wani bincike ya ƙaryata jita-jitar cewa gwamnatin Kano ta raba dan kamfai ga mata, an gano hotunan da ake yadawa an gyara su domin ɓata suna da yaɗa bayanan ƙarya.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya yi gargadi kan yadda mata suka rika fita da dan kamfai kan titi a taron APC a jihar Kano. Ya bukaci Abba Kabir Yusuf ya dauki mataki.
Wani lauya ya bayyana cewa shari’ar Aminu Babba Dan’agundi a Kotun Koli ba ta shafi sarautar Kano ba, kuma ba ta kunshi cire ko mayar da wani sarki ba.
A labarin nan, za a ji cewa Murtala Sule Garo, sabon mataimakin gwamnan Kano da majalisar dokokin jihar ke ƙoƙarin tantance wa ya yi magana a karon farko.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
An fitar da wasu dalilai da ake ganin cewa sune suka sanya Abba Kabir Yusuf daukar Murtala Sule Garo ya ba shi mataimakin gwamnan Kano duk da zarge-zarge.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta sanar da cewa jakadan da aka nada zuwa kasar Aljeriya ya rasu. Marigayi Mohammed Mahmud Lele, ya rasu bayan ya yi fama da jinya.
Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Jihar Kano
Samu kari