Jihar Kano
Gwamnatin Kano ta yi kira ga likitoci yan asalin jihar Kani da ke aiki a makwabtan jihohi su koma gida, za a dauke su aiki kai tsare kuma da albashin CONMESS.
Babbar kotun jihar Kano ta dage shari'ar da ake zargin tsohon shugaban APC, Abdullahi Ganduje da wasu mutum 7 kan zargin karkatar da kudaden al'umma.
A labarin nan, za a ji cewa Kwankwasiyya ta yi kakkausar suka ga masu bayyana cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ne a barar da damarsa ta komawa APC.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta kashe sama da Naira biliyan 34 domin yin canjin kudi na tafiye-tafiyen Shugaban ƙasa zuwa ƙasashen waje.
A labarin nan, za a ji cewa APC mai mulkin Najeriya ta shirya fara tunkarar babban taronta da ke karatowa, inda aka naɗa aƙalla mutum 73 su kammala shirye-shirye.
Kungiyar CERON ta bayyana cewa yan Najeriya sun waye fiye da da, kuma wannan saiya shekar da gwamnoni ke yi zuwa APC ba zai sauya sakamakon zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Nasarawa ta fara bincike bayan ƴan ta'adda sun yi garkuwa da wani ɗan kasuwa daga Kano a kauyen jihar.
Abububakar Malami, tsohon ministan shari'a, ya bukaci kotun Abuja ta janye umarnin kwace kadarorinsa 57; ya ce ya dade da ayyana dukiyarsa a hukumar CCB.
Tsagin NNPP karkashin jagorancin Agbo Major ya nanata cewa Sanata Kwankwaso ba shi da alaka da jam'iyyar a matakin jihar Kano ko a kasa baki daya.
Jihar Kano
Samu kari