Jihar Kano
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin jam'iyyar NDC sun ziyarci tsohon gwamnan Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso bayan sun nemi ya dawo jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji Abdullahi Sa'idu, shugaban ƙaramar hukumar Kiru da ke jihar Kano ya ba wa matan da ke hannunsa akalla 500 tallafin abin wanki da wanke-wanke.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi zargin cewa wasu yan Najeriya da ba su da kishin kasa ne ke kokarin lalata harkar tsaro don cimma burin siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon kwamishina Garba Yusuf Abubakar ya bayyana cewa zai shiga cikin jerin masu neman takarar Sanatan Kano ta Tsakiya.
Gwamnatin Najeriya karkashin Shugaba Bola Tinubu ta raba wa magidanta da masu karamin karfi tallafin kudi a rukuni uku, wanda jimulla ya kai Naira biliyan 48.
A labarin nan, za a ji irin kudin da jihohin Arewa maso Yamma suka ware domin ilimi a yankin da ke fama da matsalolin ilimi da karuwar yara marasa zuwa makaranta.
A labarin nan, za a ji cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi hasashen dalilin da zai jawo rushewar jam'iyyar APC yayin da APC ke tara gwamnoni kafin 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya sanar da wasu daga cikin abubuwan da ya tattauna a baya da shugaba Bola Tinubu ya kira shi Abuja
A labarin nan, za s ji tsohon shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce nada Garo a matsayin mataimakin gwamnan Kano tamkar ɗora ƙwarya ne a gurbinta.
Jihar Kano
Samu kari