Jihar Kano
A labarin nan za a ji cewa shugabanni a APC da suka hada da Sanata Barau I Jibrin da Farfesa Nentawe Yilwatda sun zauna da Sanata Rufai Hanga na NDC.
A labarin nan, za a ji cewa rikice-rikice sun sako jam'iyyun siyasa a jihar Kano a gaba yayin da ake shirin tunkarar babban zaben 2027 mai zuwa a cikin ƴan watanni.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar fansho ta jihar Kano ta garzaya kotu domin a dawo da hakkokin wani ma'aikaci da aka aika wani asusu na daban.
A labarin nan, za a ji cewa wani lauya dan Kano, Barista Hashim Abdullahi ya kubuta daga hannun masu garkauwa da mutane bayan kama shi a jihar Sokoto.
Gwamnatin Kano za ta tura wa wani ma'aikacin ta giratuti sai aka samu akasin aka tura kudin Neja. Yanzu mutumin da ya ga kudi a asusun sa ya sanar da Kanawa.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi, ya bukaci shugabanni su mayar da hankali wajen yin abubuwan da za su inganta rayuwar mutanen da suke jagoranta.
A labarin nan, za a ji cewa wan gano wasu jihohi da ke ci gaba da adana kudin kananan hukumomi a asusun hadin gwiwa da jiha duk da hukuncin kotiu.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a jihar Kano ta yanke hukunci kan karar da lauya, Abba Hikima, ya shigar da hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC).
A labarin nan, za a ji cewa hukumar Hisbah ta ssKano ta gano barnar da ake yi wajen tura fim, saboda haka ta haramta yin hakan a fadin jihar don kare tarbiyya.
Jihar Kano
Samu kari