Jihar Jigawa
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wannan basaraken da baya bukatar a bayyana sunansa ko sarautarsa ya bayyana cewa mahaifiyar Atiku diyace ga marigayi Malam Abdullahi dan asalin Jigawar Sarki ta jahar Jigawa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito kaakakin rundunar Yansandan jahar, SP Audu Jinjiri ne ya bayyana haka a ranar Litinin, 22 ga watan Afrilu a garin Dutse, inda yace an gano wannan jariri ne a wata tsohuwar rijiya dake cikin karamar huku
Kamfanin dillancin labarai ya ruwaito cewa, miyagun 'yan ta'adda da ake zargi da ta'addancin fashi da makami, sun hallaka wani babban Limamin kauye Kwara da ke karamar hukumar Kiyawa ta jihar Jigawa.
A yau Asabar dinnan ne wasu da ake zargin barayi ne, suka kashe limamin kauyen Kwara, dake karamar hukumar Kiyawa, cikin jihar Jigawa, hukumar 'yan sandan jihar ta tabbatar da faruwan lamarin. Mai magana da yawun hukumar 'ya...
Gwamnan jihar Jigawa, Muhammadu Badaru Abubakar, ya ce cikin dukkanin jihohin Najeriya ba bu inda aka gudanar da zabe cikin lumana da kwanciyar hankali tamkar yadda ta kasance yayin babban zabe a jihar Jigawa.
Wani shaidan gani da ido ya tabbatar da cewar lamarin ya faru ne a lokacin da jirgin wanda ya taso daga jahar Kano kuma ya nufin garin Nguru na jahar Yobe don dauko shanu da ake safararsu daga Arewa zuwa kudancin kasar nan.
Hukumar 'yan sanda a jihar Jigawa ta kama wani saurayi dan shekara 22, mai suna Gambo Sa'idu, wanda ke zaune a kauyen Badakoshi, a karamar hukumar Gwaram, da ke jihar Jigawa, da laifin sarewa dan uwanshi kai, yayinda su ke...
Wani tashin hankali da ya afku a jiya Talata 26 ga watan Maris, a kauyen Barebari dake karamar hukumar Ringim cikin jihar Jigawa. A ranar Talatar da misalin karfe 11 na safe, mutanen Kauyen wanda yawansu ya kai kimanin 1,000...
Za ku ji yadda aka yi Yaron Sule Lamido ya sha kasa a zaben Jihar Jigawa. Yaron na Lamido yayi namijin kokari wajen yakin neman zabe inda ya tare da yin kamfe a Kauyuka inda kowa ya dauka ya ci zabe ya gama.
Jihar Jigawa
Samu kari