Jihar Jigawa
Wani Dattijo mai shekaru 70 a duniya a jihar Jigawa da ke Arewacin Najeriya, ya shiga hannun jami'an hukumar tsaro ta NSCDC dumu-dumu da aikata babban laifi na Luwadi da ya kasance daya daga munanan laifuka na yiwa kasa fasadi.
Dazu mu ka ji cewa Atiku ya sake shan kasa a wasu manyan Jihohin Arewacin Najeriya. Jam’iyyar APC ta samu kuri’a 794, 737 ne yayin da ‘Dan takarar jam’iyyar PDP mai adawa watau Atiku Abubakar ya zo na biyu Jigawa da ma Sokoto.
Jam’iyyar PRP tsaida Buhari a matsayin ‘Dan takarar ta a 2019 wanda ya nuna takarar Buhari ta samu kwarin gwiwa. Wani shugaban Jam’iyyar Ahmad Kaugama, na shiyyar Jigawa ya bayyana wannan.
Daga nan Yansanda suka bazama neman wannan jariri, inda suka fara da yi ma Hussaina tambayoyi, wanda ta shaida musu cewa tsohon mijinta mai suna Ashiru Abubakar dan shekara 27 take zargi da hannu cikin bacewar jaririn nata.
Wani babban ‘Dan PDP a jihar Jigawa ya sauya-sheka zuwa jam’iyyar APC mai mulki. Wannan mutumi da yayi fice tsohon shugaban karamar hukuma ne kuma ya taba zama cikin masu ba tsohon gwamnan jihar sa shawara a 1999.
Wannan magana ta dan majalisa Gudaji ta biyo bayan sake farfadowar ayyukan mayakan Boko Haram a yankin Arewa maso gabas ne, inda a yan kwanakin da suka gabata aka ruwaito yan ta’addan sun tafka ma dakarun Sojin Najeriya babbar asa
Rundunar Yansandan jahar Jigawa ta yi carafken cafke wani matashi mai sana’ar Fawa, watau Mahauci, Aminu Umar mai shekara Talatin, 30 a rayuwa da laifin kisan kai bayan ya kashe abokinsa, Sani Bala mai shekaru 25 a abbatuwa, inji
Da sanadin shafin jaridar Premium Times mun samu rahoton cewa, bulalar shadi ta salwantar da rayuwar wani Matashi yayin gudanar da bikin al'adar Fulani a kauyen Kontoga dake karamar hukumar Birnin Kudu ta jihar Jigawa.
Ana cikin wannan ja'inja dai a yau, kuma za'a gudanar da babban taro na kasa na APC, dama na PDP, ita kuwa INEC, tace Allankatafar baza da qara wa jam'iyyu koda awa daya ba daga gobe lahadi, don haka, duk wanda bai kawo sunan dan
Jihar Jigawa
Samu kari